ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Friday, June 19, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Mutum 1,000 Daga Jam’iyyar ADC Sun Koma PDP A Jihar Katsina

by El-Zaharadeen Umar and Sulaiman
1 hour ago
PDP

Aƙalla Mutane 1,000 ne suka sauya sheƙa daga jam’iyyar adawa ta ADC zuwa wata jam’iyyar adawar ta PDP bisa zargin cewa inda suka baro babu tsarin tafiyar da shugabanci.

A cewar jagoran sauya sheƙar Muhammad Lawal BK sun dawo jam’iyyar PDP ne saboda sun ga alamun akwai matsala a wancan jam’iyyar da suka baro.

Taron sauya sheƙar ya gudana ne a shalkwatar jam’iyyar PDP a gaban shugaban jam’iyyar PDP na Jihar Katsina Hon. Nura Amadi Kurfi da sauran jiga-jigan jam’iyyar.

ADVERTISEMENT

Tunda farko da yake jawabi akan dalilansu da sauya sheƙa Muhammad Lawal BK ya bayyana cewa a matsayin su na matasa suna buƙatar canji shi yasa tun farko suka shiga jam’iyar ADC.

Ya ƙara da cewa daga baya suka lura da cewa lallai ba za su samu wannan canji da suka buƙata ba, na ganin an yi wa jam’iyyar APC korar kare a Katsina, shi yasa shi da magoya bayan sa maza ta mata kusan mutum dubu ɗaya suka sauya sheƙa zuwa PDP.

LABARAI MASU NASABA

Rashin Tsaro: CUPP Ta Goyi Bayan Kiran Da Aka Yi Wa Tinubu Na Jagoranci Ko Murabus

2027: Tsohon Kakakin Majalisar Kaduna Abdulfatah Ya Zama Ɗan Takarar Gwamnan PRP

“Wannan tafiya har mun kafa kungiyar mai suna “Lado Naka Sai Naka Mobement 2027” ƙarƙashin jagorancin na, wanda muke da fatan samun nasara a zaben 2027 idan Allah ya kaimu da rai da lafiya.

Shima da yake jawabin lale maraba shugaban jam’iyyar PDP na Jihar Katsina Hon. Nura Amadi Kurfi ya nuna farin ciki da yi ma su barka da baron wancan jam’iyyar da ya kira jam’iyyar rashin tabbas.

Ya ƙara da cewa matsalar tsaro kawai da ta addabi Jihar Katsina ya da ce al’umma su zo su haɗa kai wajen ganin sun kwashe mulki a hannun jam’iyyar APC domin mutane su samu zaman lafiya.

Haka kuma ya yi kira ga gwamna Raɗɗa da ya dawo gida ya zauna domin ya fuskanci abinda ke faruwa a Jihar Katsina musamman batun tsaro wanda ya ce yawan da gwamna Raɗɗa ke yi ya yi yawa.

“Yanzu haka da yawan mutanen Katsina suna hannun ƴan bindiga, da yawan su ba su kwana cikin aminci, da yawa sun zama ƴan gudun hijira, saboda haka dole ne mu gaya masa cewa akwai matsala a Jihar Katsina ya dawo ya zauna ya fuskance ta.” Inji

Kazalika ya yi kira ga waɗanda suka dawo jam’iyyar PDP da su kasance masu amana da gaskiya sannan su cigaba da wayar da kan jama’a domin ganin an baiwa ƴan takarar jam’iyyar PDP goyon baya a zaben 2027.

Ya ƙara da cewa, duk fafutukar da jagororan su na jam’iyyar PDP Sanata Yakubu Lado ke yi na ganin matasa sun samu ilimi yana da alaƙa da wannan matsala ta tsaro, domin a cewar idan matasa suka samu ilimi komi na iya zuwa da sauki.

PDP
El-Zaharadeen Umar
+ posts Bio
  • El-Zaharadeen Umar
    https://hausa.leadership.ng/author/el-zaharadeen-umar/
    Tinubu Ya Amince Da Ɗaukar Ma’aikatan Gandun Daji 1,000 Domin Matsalolin Tsaro A Katsina
  • El-Zaharadeen Umar
    https://hausa.leadership.ng/author/el-zaharadeen-umar/
    Matsalar Tsaro:Yadda Sabbin Matakan Gwamnati Ke Shafar Walwalar Al’ummar Jihar Katsina
  • El-Zaharadeen Umar
    https://hausa.leadership.ng/author/el-zaharadeen-umar/
    Garkuwa Da Mutane Na Barazana Ga Dalibai Miliyan 1.9 Masu Jarrabawar WAEC A Sassan Nijeriya
  • El-Zaharadeen Umar
    https://hausa.leadership.ng/author/el-zaharadeen-umar/
    Yadda Rufe Kan Iyakoki Ke Ci Gaba Da Zama Barazana Ga Tattalin Arzikin Nijeriya
PDP
Sulaiman
+ posts Bio
  • Sulaiman
    Matsalar Tsaro:Kashi 60 Na Masana’antu A Arewa Maso Gabas Sun Durƙushe
  • Sulaiman
    Tinubu Ya Amince Da Ɗaukar Ma’aikatan Gandun Daji 1,000 Domin Matsalolin Tsaro A Katsina
  • Sulaiman
    Matsalar Tsaro:Yadda Sabbin Matakan Gwamnati Ke Shafar Walwalar Al’ummar Jihar Katsina
  • Sulaiman
    Falalar Haɗa Basmala da Suratul Fatiha

MASU ALAKA

Tinubu
Siyasa

Rashin Tsaro: CUPP Ta Goyi Bayan Kiran Da Aka Yi Wa Tinubu Na Jagoranci Ko Murabus

June 18, 2026
2027: Tsohon Kakakin Majalisar Kaduna Abdulfatah Ya Zama Ɗan Takarar Gwamnan PRP
Siyasa

2027: Tsohon Kakakin Majalisar Kaduna Abdulfatah Ya Zama Ɗan Takarar Gwamnan PRP

June 18, 2026
NDC:Kwankwaso Na Shan Sukar Jama’a Kan Naɗa Ɗansa A Matsayin Mataimakin Ɗan Takarar Gwamnan Kano
Siyasa

NDC:Kwankwaso Na Shan Sukar Jama’a Kan Naɗa Ɗansa A Matsayin Mataimakin Ɗan Takarar Gwamnan Kano

June 17, 2026
Next Post
Majalisar Tarayya Za Ta Binciki Masaƙa Ta Kaduna Da Sauran Gine-ginen Gwamnati 11,000 Da Aka Yi Watsi Da Su

Matsalar Tsaro:Kashi 60 Na Masana’antu A Arewa Maso Gabas Sun Durƙushe

Discussion about this post

LABARAI MASU NASABA

Majalisar Tarayya Za Ta Binciki Masaƙa Ta Kaduna Da Sauran Gine-ginen Gwamnati 11,000 Da Aka Yi Watsi Da Su

Matsalar Tsaro:Kashi 60 Na Masana’antu A Arewa Maso Gabas Sun Durƙushe

June 19, 2026
Kotun Ƙoli Za Ta Yanke Hukunci Kan Rikicin PDP Da ADC Yau

Mutum 1,000 Daga Jam’iyyar ADC Sun Koma PDP A Jihar Katsina

June 19, 2026
Tinubu

Tinubu Ya Amince Da Ɗaukar Ma’aikatan Gandun Daji 1,000 Domin Matsalolin Tsaro A Katsina

June 19, 2026
Kawayen amarya

Matsalar Tsaro:Yadda Sabbin Matakan Gwamnati Ke Shafar Walwalar Al’ummar Jihar Katsina

June 19, 2026
Manzon Allah

Falalar Haɗa Basmala da Suratul Fatiha

June 19, 2026
Yadda Ɗiyata Tilo Ta Mutu A Wata Makarantar Sakandire A Kano – Mahaifiya

Yadda Ɗiyata Tilo Ta Mutu A Wata Makarantar Sakandire A Kano – Mahaifiya

June 19, 2026
Wani Soja Ya Kashe Kansa Bayan Kashe Matarsa A Jihar Neja

Majalisar Wakilai Ta Fara Yunƙurin Gyaran Dokokin Soja

June 19, 2026
INEC Ta Kammala Shirye-shiryen Zaɓen Gwamnan Ekiti Da Zaɓukan Cike Gurbi A Jihohi 6

INEC Ta Kammala Shirye-shiryen Zaɓen Gwamnan Ekiti Da Zaɓukan Cike Gurbi A Jihohi 6

June 19, 2026
Daga Ƙarshe, Tinubu Ya Naɗa Jakadu Uku Bayan Tsawon Shekara 2 Ana Jira

Shekarar Musulunci: Tinubu Ya Yi Kira Da A Nuna Kyakkyawan Kishin Ƙasa

June 19, 2026
Zaben 2027: Jam’iyyun Siyasa Sun Bayyana Shirinsu Yayin Da INEC Ta Fitar Da Jawalin Zabe

Siyasar 2027: Yadda Ƴan Adawa Ke Ƙara Shiga Tsaka-mai-wuya

June 19, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.