ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Friday, June 19, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Tinubu Ya Amince Da Ɗaukar Ma’aikatan Gandun Daji 1,000 Domin Matsalolin Tsaro A Katsina

by El-Zaharadeen Umar and Sulaiman
1 hour ago
Tinubu

Shugaban Ƙasa Bola Tinubu ya amince gwamnatin Jihar Katsina ta ɗauki ma’aikatan gandun daji mutum 1,000 waɗanda za su tsare dazuzukan da ke fama da matsalolin tsaron a Jihar baƙi ɗaya

Gwamnan Jihar Katsina Malam Dikko Umar Raɗɗa ya bayyana haka a jin kaɗan bayan kammala wani taron gaggawa da yi da Malamai a Katsina

Gwamnan Jihar Katsina ya ce shugaban ƙasa Bola Tinubu da kansa ya amince a ɗauki ma’aikatan gandun daji guda dubu ɗaya, domin tsare dazuzuka a Jihar Katsina.

ADVERTISEMENT

“Ina miƙa godiya ta bisa wannan al’amari na amincewar shugaban ƙasa da ya amsa rokon mu na ɗaukar ma’aikatan gandun daji 1,000 wanda za a ɗauki matasa maza da mata wanda kuma za su yi aiki tare da hukumomin tsaro” inji shi

Gwamnan wanda ya nuna irin ƙoƙarin da ake yi na ganin an kawo ƙarshen matsalolin tsaro ta hanyar haɗa kai da Malaman Addini a matsayin wani bangare da za a iya samun cigaba da zaman lafiya tare da lalubo hanyar magance matsalolin tsaro.

LABARAI MASU NASABA

Matsalar Tsaro:Yadda Sabbin Matakan Gwamnati Ke Shafar Walwalar Al’ummar Jihar Katsina

Yadda Ɗiyata Tilo Ta Mutu A Wata Makarantar Sakandire A Kano – Mahaifiya

Dikko Raɗɗa wanda ya ce tattaunawa da malamai ya zama wajibi domin ta haka ne za su san girman matsalar tsaro tare da neman hanyar warware matsalolin ta fuskoki da dama.

Ya ce dalilin wannan zama da malaman addini shi ne domin su ji kai tsaye daga wajen Malaman sannan su fahimci yanayin halin tsaro da ake ciki daga ƙarshe a nemi shawarar su wajan magance ta.

Ya ƙara da cewa girman wannan matsala ta kai inda ba za a iya barin jami’an tsaro da ita ba su kaɗai, shigowar al’umma musamman malamai zai zama hanyar samun zaman lafiya

Gwamna Raɗɗa ya bayyana cewa bincike ya tabbatar da cewa akwai masu taimakon ƴan bindiga a cikin al’umma, ta hanyar bada bayanan sirri da kuma sayar da shanun da aka barayin dajin suka sato

Kazalika gwamna Raɗɗa ya yabawa gwamantin tarayya ƙarƙashin jagorancin shugaban kasa Bola Tinubu saboda taimakon da ta yi na ƙara turo jami’an tsaro a Jihar Katsina

“Yanzu mun ƙara samun jami’an tsaro da dama da suka haɗa da sojoji da ƴan sanda da jami’an hukumar farin kaya ta DSS wanda hakan ke ƙara ƙarfafa mana gwiwa cewa dole mu nuna godiya ƙwarai da gaske” inji shi

Daga ƙarshe ya yi kira ga al’ummar Jihar Katsina da su kasance masu lura da abubuwan da ke zuwa suna dawowa domin ta haka ne za taimakawa gwamnati wajen dawowa da zaman lafiya.

Tsaro
El-Zaharadeen Umar
+ posts Bio
  • El-Zaharadeen Umar
    https://hausa.leadership.ng/author/el-zaharadeen-umar/
    Mutum 1,000 Daga Jam’iyyar ADC Sun Koma PDP A Jihar Katsina
  • El-Zaharadeen Umar
    https://hausa.leadership.ng/author/el-zaharadeen-umar/
    Matsalar Tsaro:Yadda Sabbin Matakan Gwamnati Ke Shafar Walwalar Al’ummar Jihar Katsina
  • El-Zaharadeen Umar
    https://hausa.leadership.ng/author/el-zaharadeen-umar/
    Garkuwa Da Mutane Na Barazana Ga Dalibai Miliyan 1.9 Masu Jarrabawar WAEC A Sassan Nijeriya
  • El-Zaharadeen Umar
    https://hausa.leadership.ng/author/el-zaharadeen-umar/
    Yadda Rufe Kan Iyakoki Ke Ci Gaba Da Zama Barazana Ga Tattalin Arzikin Nijeriya
Tsaro
Sulaiman
+ posts Bio
  • Sulaiman
    Mutum 1,000 Daga Jam’iyyar ADC Sun Koma PDP A Jihar Katsina
  • Sulaiman
    Matsalar Tsaro:Yadda Sabbin Matakan Gwamnati Ke Shafar Walwalar Al’ummar Jihar Katsina
  • Sulaiman
    Falalar Haɗa Basmala da Suratul Fatiha
  • Sulaiman
    Majalisar Wakilai Ta Fara Yunƙurin Gyaran Dokokin Soja

MASU ALAKA

Kawayen amarya
Labarai

Matsalar Tsaro:Yadda Sabbin Matakan Gwamnati Ke Shafar Walwalar Al’ummar Jihar Katsina

June 19, 2026
Yadda Ɗiyata Tilo Ta Mutu A Wata Makarantar Sakandire A Kano – Mahaifiya
Labarai

Yadda Ɗiyata Tilo Ta Mutu A Wata Makarantar Sakandire A Kano – Mahaifiya

June 19, 2026
Wani Soja Ya Kashe Kansa Bayan Kashe Matarsa A Jihar Neja
Labarai

Majalisar Wakilai Ta Fara Yunƙurin Gyaran Dokokin Soja

June 19, 2026
Next Post
Kotun Ƙoli Za Ta Yanke Hukunci Kan Rikicin PDP Da ADC Yau

Mutum 1,000 Daga Jam'iyyar ADC Sun Koma PDP A Jihar Katsina

Discussion about this post

LABARAI MASU NASABA

Kotun Ƙoli Za Ta Yanke Hukunci Kan Rikicin PDP Da ADC Yau

Mutum 1,000 Daga Jam’iyyar ADC Sun Koma PDP A Jihar Katsina

June 19, 2026
Tinubu

Tinubu Ya Amince Da Ɗaukar Ma’aikatan Gandun Daji 1,000 Domin Matsalolin Tsaro A Katsina

June 19, 2026
Kawayen amarya

Matsalar Tsaro:Yadda Sabbin Matakan Gwamnati Ke Shafar Walwalar Al’ummar Jihar Katsina

June 19, 2026
Manzon Allah

Falalar Haɗa Basmala da Suratul Fatiha

June 19, 2026
Yadda Ɗiyata Tilo Ta Mutu A Wata Makarantar Sakandire A Kano – Mahaifiya

Yadda Ɗiyata Tilo Ta Mutu A Wata Makarantar Sakandire A Kano – Mahaifiya

June 19, 2026
Wani Soja Ya Kashe Kansa Bayan Kashe Matarsa A Jihar Neja

Majalisar Wakilai Ta Fara Yunƙurin Gyaran Dokokin Soja

June 19, 2026
INEC Ta Kammala Shirye-shiryen Zaɓen Gwamnan Ekiti Da Zaɓukan Cike Gurbi A Jihohi 6

INEC Ta Kammala Shirye-shiryen Zaɓen Gwamnan Ekiti Da Zaɓukan Cike Gurbi A Jihohi 6

June 19, 2026
Daga Ƙarshe, Tinubu Ya Naɗa Jakadu Uku Bayan Tsawon Shekara 2 Ana Jira

Shekarar Musulunci: Tinubu Ya Yi Kira Da A Nuna Kyakkyawan Kishin Ƙasa

June 19, 2026
Zaben 2027: Jam’iyyun Siyasa Sun Bayyana Shirinsu Yayin Da INEC Ta Fitar Da Jawalin Zabe

Siyasar 2027: Yadda Ƴan Adawa Ke Ƙara Shiga Tsaka-mai-wuya

June 19, 2026
Binciken CGTN Ya Nuna Yadda Cimma Yarjejeniya Tsakanin Amurka Da Iran Ta Fallasa Koma Bayan Tasirin Amurka A Harkokin Duniya

Binciken CGTN Ya Nuna Yadda Cimma Yarjejeniya Tsakanin Amurka Da Iran Ta Fallasa Koma Bayan Tasirin Amurka A Harkokin Duniya

June 18, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.