Yanzu-yanzu: An Hana Mataimakin Gwamnan Edo Shiga Ofishinsa
Labarin da muke samu yanzu-yanzu na nuna cewa an hana mataimakin Gwamnan jihar Edo, Comrade Philip Shaibu, shiga ofishinsa da...
Labarin da muke samu yanzu-yanzu na nuna cewa an hana mataimakin Gwamnan jihar Edo, Comrade Philip Shaibu, shiga ofishinsa da...
Gwamna jihar Bauchi, Sanata Bala Muhammad ya sha alwashin sadaukar a da Albashinsa na wata-wata domin yakar ayyukan ‘yan bindiga...
Dakarun rundunar sojin saman Nijeriya (NAF) da ke aiki a yankin Neja-delta (ODF) sun samu nasarar ganowa tare da tarwatsa...
Shugaban kasar Nijeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya amince da nadin Dakta Jamila Bio Ibrahim a matsayin ministan kula da harkokin...
Gwamnan jihar Bauchi, Bala Muhammad ya kaddamar da rabon buhun shinkafa guda 88,889 mai nauyin kilo 25 da sauran nau’ikan...
Gwamnatin Kano ta kori kwamishinan kasa da tsare-tsare na jihar, Adamu Aliyu Kibiya da kuma mai bai wa Gwamna shawara...
Shugaban kasa Bola Tinubu ya amince da nadin Dakta Olayemi Michael Cardoso a matsayin sabon gwamnan Babban Bankin Nijeriya (CBN)....
Hedikwatar Hukumar Tsaro ta kasa (DHQ) a ranar Alhamis ta ce, dakarun sojoji da aka tura aiki sassan kasar nan,...
Jami’an rundunar soji da ke aiki a karkashin rundunar Hadarin Daji sun samu nasarar ceto mutane 18 da ‘yan bindiga...
Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya bayyana cewa, shugaban kasa Bola Tinubu ya amince da gina gidaje 1,000 a jihohin...
© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.
© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.