Har Kullum Sin Na Adawa Da Yadda Amurka Ke Siyasantar Da Batutuwan Fasaha Da Na Tattalin Arziki
A yau Litinin, kakakin ma’aikatar cinikayya ta Sin ya sanar da cewa, har kullum Sin na adawa da yadda Amurka...
A yau Litinin, kakakin ma’aikatar cinikayya ta Sin ya sanar da cewa, har kullum Sin na adawa da yadda Amurka...
Game da matakan karshe na bincike mai lamba 301, kan tilasta yin kwadago da Amurka ta fitar, kakakin ma’aikatar harkokin...
A yau Litinin, mai magana da yawun ma’aikatar harkokin wajen kasar Sin Lin Jian, ya ce cikin watannin farko na...
Tawaga ta 27 ta jami’an lafiya ta Sin a Saliyo, ta kaddamar da shirin horar da ma’aikatan jinya ko nas-nas...
Tun a farkon bana, ake ta samun karuwar abubuwa cikin kayayyakin da kamfanonin Sin suka samar da ake turawa Turai....
Yau Litinin, saura kwanaki 100 a bude bikin baje kolin kasa da kasa na kayayyakin da ake shigowa da su...
Hukumar kiddidiga ta kasar Sin ta sanar a yau Litinin cewa, ribar manyan kamfanonin sarrafa kayayyaki na kasar ta karu da kaso 18.7 cikin dari a mizanin shekara shekara, a rabin farko na bana. A cewar hukumar, baki daya bangaren ya ci gaba da samun riba mai gwabi a rabin farkon. Kamfanonin, wadanda kowannensu ke samun kudin shigar da ya kai a kalla yuan miliyan 20 a shekara, kwatankwacin dala miliyan 2.95, sun samu jimilar ribar da ta kai yuan triliyan 3.95 daga watan Junairu zuwa Yunin bana. Sai dai, suna ci gaba da fuskantar kalubalen da suka hada da rashin isassun bukatu na kasuwa, rashin wadataccen jarin gudanar da ayyukan, da yanayi mai sarkakiya a wajen kasar, da kuma rashin tabbas kan farashin kayayyaki a kasuwar duniya. (Mai fassara: Fa’iza Mustapha)
Shugaban kasar Sin Xi Jinping, ya bayyana a yau Litinin cewa, a shirye Sin take ta kara karfafa dangantaka da hadin gwiwa da bangarori da dama da Brazil. Shugaban ya bayyana haka ne yayin zantawa da takwaransa na Brazil Luiz Inacio Lula da Silva ta wayar tarho, inda ya bukaci bangarorin biyu su kara taka rawar gani wajen inganta tsarin shugabancin duniya da daukaka adalci da daidaito a duniya. Xi Jinping ya kara da cewa, ya kamata Sin da Brazil su hada hannu wajen inganta ci gaban hadin kan kasashen BRICS. (Mai fassara: Fa’iza Mustapha)
Ɗan Majalisar Wakilai mai wakiltar Mazabar Bichi ta Tarayya a Jihar Kano, Abubakar Kabir Abubakar, ya bayyana cewa Shugaban Ƙasa...
Aƙalla mutane 30, ciki har da mata da ƙananan yara, sun rasa rayukansu bayan wasu da ake zargin 'yan bindiga...
© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.
© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.