ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Friday, July 17, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Babban Editan LEADERSHIP, Azu, Ya Samu Lambar Yabo Ta NUJ Kan Ƙwarewar Aikin Jarida

by Sulaiman
4 months ago
Azu

Kungiyar ‘yan jarida ta Nijeriya (NUJ), reshen Babban Birnin Tarayya (FCT), ta zabi Babban Editan jaridar LEADERSHIP, Azu Ishiekwene, domin karbar lambar yabo ta ‘Media Leadership Excellence Award’ ta shekarar 2026.

 

An tsara wannan taron bayar da lambar yabo ne domin girmama ‘yan jarida da suka yi fice wajen nuna kwarewa, gaskiya, da kuma jajircewa wajen kiyaye ka’idojin aikin jarida mafi inganci.

ADVERTISEMENT
  • Taɓarɓarewar Sabis: NCC Ta Umarci Kamfanonin Sadarwa Su Biya Diyya
  • Tinubu Ya Ware Albashinsa Don Tallafa Wa Sojoji Da Iyalansu

A cikin wasikar nadin da Shugabar NUJ ta FCT, Grace Ike, da Shugaban Kwamitin Tsare-tsare, Obas Esiedesa, suka sanya wa hannu, kungiyar ta bayyana cewa an yi la’akari da kwarewar aiki, shaharar masana’antar yada labaran, da kuma tasirin aikin jarida ga al’umma wajen zaben wanda zai samu kyautar.

 

LABARAI MASU NASABA

An Ceto Wasu Mutane Huɗu Da Aka Sace A Kogi

Yunkurin Dauda Lawal Na Bunkasa Bangaren Ma’adanan Jihar Zamfara

A cewar NUJ, an zabi Azu ne saboda gagarumar gudunmawar da ya bayar a aikin jarida, jajircewarsa wajen bin ka’idojin da’a, da kuma kokarinsa na yada labarai masu inganci, masu daidaito, kuma masu tasiri.

 

Wannan lambar yabo na daga cikin shirye-shiryen bikin Makon Jaridu na NUJ FCT na 2026, wanda za a gudanar a ranar Talata, 19 ga Mayu, 2026, a Abuja.

 

Ishiekwene na da kusan shekaru 40 yana aikin jarida. Mamba ne a Nigerian Guild of Editors (NGE), kuma ya taba zama shugaban kwamitin tantancewa na kyautar bayar da kyaututtuka ga hazikan ‘yan jarida na Afirka (CNN African Journalists of the Year).

 

Yana daya daga cikin wadanda suka kafa kungiyar Hadin Kan Editoci na Duniya (GEN), sannan ya taba zama mamba a kwamitin Dandalin Editoci na Duniya (WEF), kuma yana daga cikin fitattun marubutan sharhi a Afirka.

 

Ya rubuta littattafai da dama, ciki har da sabbi guda biyu da aka wallafa kwanan nan — ‘Writing for Media and Monetising It’, da ‘A Midlifer’s Guide to Content Creation and Profit’.

 

Haka kuma, shi ne shugaban Openfees, wata kungiya mai zaman kanta da ke biyan kudin makaranta ga daliban firamare da sakandare marasa galihu a Abuja.

 

Ya lashe lambobin yabo da dama, sannan yana koyarwa a matsayin dan sa-kai a tsohuwar makarantar sa, Sashen Mass Communication na Jami’ar jihar Legas.

Azu
Sulaiman
+ postsBio
  • Sulaiman
    Pew: Sin Ta fi Amurka Samun Amincewar Al’ummun Duniya
  • Sulaiman
    Sin Ta Fitar Da Tsarin Sanya Ido Don Inganta Muhalli Da Muhallin Halittu Na Shekarar 2026 Zuwa 2030
  • Sulaiman
    Nazari Game Da Damammakin Da Sin Ta Samar Cikin Rahoton Ci Gaban Tattalin Arzikinta Na Rabin Farkon Shekara
  • Sulaiman
    Gwamna Bala Ya Rushe Kwamitin Gudanarwar Wikki Tourists Bayan Rashin Nasararta A Gasar NPFL

MASU ALAKA

An Ceto Wasu Mutane Huɗu Da Aka Sace A Kogi
Labarai

An Ceto Wasu Mutane Huɗu Da Aka Sace A Kogi

July 17, 2026
Yunkurin Dauda Lawal Na Bunkasa Bangaren Ma’adanan Jihar Zamfara
Rahotonni

Yunkurin Dauda Lawal Na Bunkasa Bangaren Ma’adanan Jihar Zamfara

July 17, 2026
Gbajabiamila Ya Maka Daraktan Bogi Na PFIPC Kotu, Ya Nemi Diyyar Biliyan 15
Labarai

Gbajabiamila Ya Maka Daraktan Bogi Na PFIPC Kotu, Ya Nemi Diyyar Biliyan 15

July 17, 2026
Next Post
Mataimakin Shugaban Kasar Sin Ya Ziyarci Kasar Seychelles 

Mataimakin Shugaban Kasar Sin Ya Ziyarci Kasar Seychelles 

LABARAI MASU NASABA

An Ceto Wasu Mutane Huɗu Da Aka Sace A Kogi

An Ceto Wasu Mutane Huɗu Da Aka Sace A Kogi

July 17, 2026
NPA Ta Tara Kudin Shiga Naira Biliyan 758.2 A 2024

Dalilin Da Ya Sa Kungiyar NCTR Ta Jinjina Wa Shugaban NPA

July 17, 2026
Yunkurin Dauda Lawal Na Bunkasa Bangaren Ma’adanan Jihar Zamfara

Yunkurin Dauda Lawal Na Bunkasa Bangaren Ma’adanan Jihar Zamfara

July 17, 2026
Gbajabiamila Ya Maka Daraktan Bogi Na PFIPC Kotu, Ya Nemi Diyyar Biliyan 15

Gbajabiamila Ya Maka Daraktan Bogi Na PFIPC Kotu, Ya Nemi Diyyar Biliyan 15

July 17, 2026
Bayan Ceto Daliban Oyo: Kallo Ya Koma Borno Da Yobe

Bayan Ceto Daliban Oyo: Kallo Ya Koma Borno Da Yobe

July 17, 2026
Batun Yawan Bashin Da Nijeriya Ke Ciyowa Daga Ketare

Batun Yawan Bashin Da Nijeriya Ke Ciyowa Daga Ketare

July 17, 2026
Pew: Sin Ta fi Amurka Samun Amincewar Al’ummun Duniya

Pew: Sin Ta fi Amurka Samun Amincewar Al’ummun Duniya

July 16, 2026
Sin Ta Fitar Da Tsarin Sanya Ido Don Inganta Muhalli Da Muhallin Halittu Na Shekarar 2026 Zuwa 2030

Sin Ta Fitar Da Tsarin Sanya Ido Don Inganta Muhalli Da Muhallin Halittu Na Shekarar 2026 Zuwa 2030

July 16, 2026
Nazari Game Da Damammakin Da Sin Ta Samar Cikin Rahoton Ci Gaban Tattalin Arzikinta Na Rabin Farkon Shekara

Nazari Game Da Damammakin Da Sin Ta Samar Cikin Rahoton Ci Gaban Tattalin Arzikinta Na Rabin Farkon Shekara

July 16, 2026
Gwamna Bala Ya Rushe Kwamitin Gudanarwar Wikki Tourists Bayan Rashin Nasararta A Gasar NPFL

Gwamna Bala Ya Rushe Kwamitin Gudanarwar Wikki Tourists Bayan Rashin Nasararta A Gasar NPFL

July 16, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.