ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Friday, June 26, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Binciken Ra’ayoyi Na CGTN: Matasan Sin Da Amurka Sun Ba Da Amsa Kan Alakar Kasashen Biyu

by CGTN Hausa and Sulaiman
1 year ago
CGTN

“A matsayinsu na manyan kasashe, Sin a bangaren masu tasowa da Amurka a bangaren masu ci gaba a duniya a yau, dukkan kasashen biyu za su dade a wannan duniyar, don haka dole ne su zauna tare cikin lumana.” Irin haka ne mamban ofishin siyasa na kwamitin kolin JKS, kuma ministan harkokin wajen kasar Wang Yi, ya bayyana ma’anar dangantakar dake tsakanin Sin da Amurka, yayin wani taron manema labarai a game da taken diflomasiyya na manyan tarukan kasar Sin guda biyu. 

To, shin yaya dangantakar Sin da Amurka? Batun mutunta juna da cin gajiyar juna dai su ne galibi ra’ayoyin masu ba da amsa suka zo daya a kai, kamar yadda wani bincike da kafar yada labarai ta CGTN mallakin hukumar rukunin gidajen rediyo da talabijin ta kasar Sin ta gudanar a tsakanin matasa 4,003 masu shekaru 18 zuwa 45 a kasashen Sin da Amurka.

  • Kotu A Kano Ta Yanke Wa Wata Mata Hukunci Kan Safarar Maƙudan Kuɗaɗe
  • Karin Kudin Lantarki Da Na Kira: Kungiyar Kwadago Ta Yi Barazanar Shirya Zanga-zanga A Fadin Nijeriya

A wurin taron manema labarun, yayin da ake kimanta takaddamar tattalin arziki da cinikayya tsakanin Sin da Amurka, Wang Yi ya tambayi Amurka cewa, “Mece ce ribar da za ta samu daga yakin haraji da kuma yakin cinikayya? Shin gibin ciniki yana karuwa ne ko raguwa? Shin masana’antu sun matsa kaimin yin gasa ko kuma gwiwarsu ta yi sanyi? A cikin binciken ra’ayoyin, matasan da suka amsa tambayoyi daga kasashen biyu sun yi imanin cewa, cin gajiyar juna, shi ne tushen warware batutuwan da suka shafi tattalin arziki da cinikayya, kuma kashi 87.3 cikin dari na Sinawa da kashi 78.5 na matasan Amurkawa sun amince da wannan ra’ayi.

ADVERTISEMENT

A yayin da ake kimanta dangantakar tattalin arziki da cinikayya tsakanin Sin da Amurka, kashi 66.4 cikin dari na matasan kasar Sin da suka bayyana ra’ayoyi sun zabi “hadin kai da gasa”, kuma kashi 17.7 cikin dari daga cikinsu suna tunanin “gasa ce” ta fi. Sai kuma kashi 43.1 cikin dari na matasan Amurka da suka amsa cewa sun zabi “dorewar hadin gwiwa da gasa”, kuma kashi 22.7 daga cikinsu suka zabi “alaka ta yin gasa.” Masu bayyana ra’ayoyin sun yi kira ga kasashen biyu da su natsu su kalli tsarin matsalolin da ake fuskanta a dangantakar tattalin arziki da cinikayya, kana su tsayu a kan tattaunawa tare da warware su yadda ya kamata.

CGTN da jami’ar Renmin ta kasar Sin ne suka gudanar da wannan bincike na ra’ayoyi ta hannun Cibiyar Nazarin Sadarwa ta Duniya A Sabon Zamani, da niyyar gudanar da binciken a tsakanin matasa masu shekaru 18 zuwa 45 daga Sin da Amurka. Samfurin tambayoyi da aka yi ya dace da shekaru da jinsi na yawan matasan da aka tambaya masu shekaru 18 zuwa 45 a kasashen biyu. Binciken ya karade dukkan jihohi 50 na Amurka da birnin Washington D.C., kuma a kasar Sin, ya karade manyan birane 16 na yankuna bakwai, da suka hada da Beijing, da Shanghai, da Guangzhou, da Chengdu, da Xi’an. (Abdulrazaq Yahuza Jere)

LABARAI MASU NASABA

Sin Da Amurka Sun Amince Da Kafa Majalisar Kasuwanci

Mukaddashiyar Shugaban Venezuela Ta Yi Godiya Da Aniyar Sin Ta Ba Su Agaji

CGTN
CGTN Hausa
+ posts Bio
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Sin Da Amurka Sun Amince Da Kafa Majalisar Kasuwanci
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Mukaddashiyar Shugaban Venezuela Ta Yi Godiya Da Aniyar Sin Ta Ba Su Agaji
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Shugabar Namibia Ta Kaddamar Da Dakin Baje Kolin Kimiyya Da Sinawa Suka Gina
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Salon Jagorancin Kasar Sin Na Ingiza Samar Da Ci Gaba Mai Nagarta
CGTN
Sulaiman
+ posts Bio
  • Sulaiman
    Gwamna Lawal Ya Yi Alƙawarin Bayar Da Ƙarin Tallafi Ga Jami’an Tsaro A Zamfara
  • Sulaiman
    Salon Jagorancin Kasar Sin Na Ingiza Samar Da Ci Gaba Mai Nagarta
  • Sulaiman
    Dangote Ya Rage Farashin Fetur Zuwa N1,125 Kan Kowace Lita
  • Sulaiman
    Adadin Injunan Samar Da Wutar Lantarki Da Sin Ya Wuce Kilowatts Awa Biliyan 4, Wato Ya Kai Ga Matsayi Na Farko A Duniya

MASU ALAKA

Sin Da Amurka Sun Amince Da Kafa Majalisar Kasuwanci
Daga Birnin Sin

Sin Da Amurka Sun Amince Da Kafa Majalisar Kasuwanci

June 25, 2026
Mukaddashiyar Shugaban Venezuela Ta Yi Godiya Da Aniyar Sin Ta Ba Su Agaji
Daga Birnin Sin

Mukaddashiyar Shugaban Venezuela Ta Yi Godiya Da Aniyar Sin Ta Ba Su Agaji

June 25, 2026
Shugabar Namibia Ta Kaddamar Da Dakin Baje Kolin Kimiyya Da Sinawa Suka Gina
Daga Birnin Sin

Shugabar Namibia Ta Kaddamar Da Dakin Baje Kolin Kimiyya Da Sinawa Suka Gina

June 25, 2026
Next Post
‘Yan Majalisun Nijeriya: An Bar Jaki Ana Bugun Taiki!

‘Yan Majalisun Nijeriya: An Bar Jaki Ana Bugun Taiki!

LABARAI MASU NASABA

Sin Da Amurka Sun Amince Da Kafa Majalisar Kasuwanci

Sin Da Amurka Sun Amince Da Kafa Majalisar Kasuwanci

June 25, 2026
Mukaddashiyar Shugaban Venezuela Ta Yi Godiya Da Aniyar Sin Ta Ba Su Agaji

Mukaddashiyar Shugaban Venezuela Ta Yi Godiya Da Aniyar Sin Ta Ba Su Agaji

June 25, 2026
Shugabar Namibia Ta Kaddamar Da Dakin Baje Kolin Kimiyya Da Sinawa Suka Gina

Shugabar Namibia Ta Kaddamar Da Dakin Baje Kolin Kimiyya Da Sinawa Suka Gina

June 25, 2026
Gwamna Lawal Ya Yi Alƙawarin Bayar Da Ƙarin Tallafi Ga Jami’an Tsaro A Zamfara

Gwamna Lawal Ya Yi Alƙawarin Bayar Da Ƙarin Tallafi Ga Jami’an Tsaro A Zamfara

June 25, 2026
Salon Jagorancin Kasar Sin Na Ingiza Samar Da Ci Gaba Mai Nagarta

Salon Jagorancin Kasar Sin Na Ingiza Samar Da Ci Gaba Mai Nagarta

June 25, 2026
NNPCL Ya Rage Farashin Man Fetur Zuwa ₦860 Kan Kowacce Lita – IPMAN

Dangote Ya Rage Farashin Fetur Zuwa N1,125 Kan Kowace Lita

June 25, 2026
Adadin Injunan Samar Da Wutar Lantarki Da Sin Ya Wuce Kilowatts Awa Biliyan 4, Wato Ya Kai Ga Matsayi Na Farko A Duniya

Adadin Injunan Samar Da Wutar Lantarki Da Sin Ya Wuce Kilowatts Awa Biliyan 4, Wato Ya Kai Ga Matsayi Na Farko A Duniya

June 25, 2026
Gwamna Yusuf Ya Naɗa Muhuyi A Matsayin Shugaban Kwamitin Yaƙi Da Miyagun Ƙwayoyi A Kano

Gwamna Yusuf Ya Naɗa Muhuyi A Matsayin Shugaban Kwamitin Yaƙi Da Miyagun Ƙwayoyi A Kano

June 25, 2026
Wani Gidan Adana Kayan Tarihi Na Sin Ya Fitar Da Rahoton Yadda Dakarun Japan Suka Rika Zubawa Mutane Jinin Dabbobi Yayin Yakin Duniya Na Biyu

Wani Gidan Adana Kayan Tarihi Na Sin Ya Fitar Da Rahoton Yadda Dakarun Japan Suka Rika Zubawa Mutane Jinin Dabbobi Yayin Yakin Duniya Na Biyu

June 25, 2026
Wang Yi Ya Yi Kira Da A Gaggauta Bude Mashigin Hormuz

Wang Yi Ya Yi Kira Da A Gaggauta Bude Mashigin Hormuz

June 25, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.