ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, September 9, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Buhari Ya Gabatar Da Kudirin Dokar Kare Bayanai A Majalisa

by Sadiq
3 years ago
Buhari

Shugaban Kasa Muhammadu Buhari, ya bukaci Majalisar Dattawa ta amince da wani kudurin dokar kare bayyanai wanda sashen zartarwar gwamnatin tarayya ya gabatar a Majalisar.

Kamar yadda dokar kasa ta tanadar a sashi na 58 sakin layi na 2 na kundin tsarin mulkin Nijeriya wanda aka yi wa kwaskwarima a 1999.

  • Gwamnatin Kaduna Ta Sassauta Dokar Zirga-Zirga Da Ta Saka A Wasu Yakuna
  • Hukumar NAFDAC Ta Bankado Magunguna Marasa Rajista Na Naira Miliyan 15 A Abuja

Shugaban ya bayyana wannan bukatar ne cikin wata wasikar da ya aike wa Majalisar wanda aka karanta a zaman da Majalisar tayi a ranar  Talata.

ADVERTISEMENT

A cikin wasikar, shugaban ya ce “Na gabatar da wannan kudiri na dokar kare muhimman bayyanai ta Nijeriya a gaban wannan Majalisar domin ta yi nazari a kai kana ta tabbatar da shi a matsayin doka”

Makasudin samar da wannan doka shi ne domin kare hakkin ‘yancin ‘yan kasa ta yadda ya shafi bayyanansu kamar yadda kundin tsarin mulkin Nijeriya ya tanadar.

LABARAI MASU NASABA

Ballon d’Or: Messi, Yamal, Da Mane Na Cikin ‘Yan Wasa 30 Da Aka Zaɓo

Ɓata-gari Sun Kai Wa Ayarin Peter Obi Hari A Benue

Manufar dokar ita ce samar da tsarin dokar kariyar bayyanai mutane da kuma kafa hukumar kare bayyanai ta Nijeriya da za ta sa ido a kan dokokin bayanan jama’a.

Daga cikin wasu muhimman abubuwan da dokar ta kunsa, akwai batun tsarin yadda za a rinka sarrafa bayyanan mutane, inganta tsarin yadda za a gudanar da bayyanan mutane ta hanyar da za ta kare tsaron bayyanan nasu da kuma samar da sirranta masu bayanan da kuma tabbatar da an mu’amalanci muhimman bayyanan da adalci, ta hanyar shari’a.

Baya da hakan, dokar za ta taimaka wajen kare bayyanan mutane da kuma samun wani abun dogaro idan an samu sabani a bangaren bayanan mutane, tabbatar da cewa, masu kula da bayannan sun yi wa mutane adalci a game da bayyanansu.

Idan ba a manta ba, a shekarar 2022 ne shugaba Muhammadu Buhari ya ba da amincewarsa wajen kafa cibiyar kula da muhimman bayannani wanda Dokta Vincent Olatunji ya ke jagoranta a matsayin kwamishana domin tabbatar da an bi tsarin kare muhimman bayyanai na Nijeriya.

MASU ALAKA

Ballon D'or
Manyan Labarai

Ballon d’Or: Messi, Yamal, Da Mane Na Cikin ‘Yan Wasa 30 Da Aka Zaɓo

September 8, 2026
Ɓata-gari Sun Kai Wa Ayarin Peter Obi Hari A Benue
Manyan Labarai

Ɓata-gari Sun Kai Wa Ayarin Peter Obi Hari A Benue

September 8, 2026
2027: Atiku Na Amfani Da Tallafin Mai A Matsayin Dabarun Siyasa – Fayemi
Manyan Labarai

2027: Atiku Na Amfani Da Tallafin Mai A Matsayin Dabarun Siyasa – Fayemi

September 8, 2026
Next Post
Xi Jinping Ya Gana Da Emmanuel Macron Da Ursula Von Der Leyen

Xi Jinping Ya Gana Da Emmanuel Macron Da Ursula Von Der Leyen

LABARAI MASU NASABA

Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

September 8, 2026
Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

September 8, 2026
Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

September 8, 2026
'Yan Bindiga

‘Yan Bindiga Sun Kashe 2, Sun Yi Garkuwa Da 26 A Kaduna

September 8, 2026
Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

September 8, 2026
Yadda Taron Tattalin Arziki Da Zuba Jari Na Kwana Biyu Ya Gudana A Katsina

Gwamna Radda Ya Gabatar Da Kasafin N828.6bn Na 2027

September 8, 2026
Sin Za Ta Yi Aiki Tare Da Sassa Daban Daban Domin Mayar Da Fasahar AI Wata Dama Ta Cin Gajiya Mai Dorewa

Sin Za Ta Yi Aiki Tare Da Sassa Daban Daban Domin Mayar Da Fasahar AI Wata Dama Ta Cin Gajiya Mai Dorewa

September 8, 2026
Gwamnan Kebbi Ya Bayyana Shirin Sake Duba Albashin Malaman Firamare

Gwamna Idris Ya Rushe Majalisar Shugabannin Hukumar Zaɓe Ta Kebbi

September 8, 2026
Han Zheng Ya Halarci Baje Kolin CIFIT Karo Na 26 Tare Da Gabatar Da Jawabi

Han Zheng Ya Halarci Baje Kolin CIFIT Karo Na 26 Tare Da Gabatar Da Jawabi

September 8, 2026
Wani Soja Ya Kashe Kansa Bayan Kashe Matarsa A Jihar Neja

Kano Za Ta Kafa Sansanonin Sojoji A Ƙananan Hukumomin Da Ke Fuskantar Barazanar Tsaro

September 8, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.