ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 25, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Buni Ya Zabtare Kaso 35 Na Farashin Shaguna A Sabbin Kasuwannin Yobe

by Muhammad Maitela
3 years ago
Buni

Gwamnan jihar Yobe, Hon. Mai Mala Buni ya amince da zabtare kaso 35 cikin dari na kudin hayar shaguna a sabbin Kasuwannin zamani wanda gwamnatin jihar, wadanda ta bude don bunkasa harkokin kasuwanci a jihar.

A sanarwar manema labaru mai dsuke da sa-hannun Darakta-Janar Kan hulda da yan Jarida, Kafafen yada labaru, Alhaji Mamman Mohammed, ya ce Gwamna Buni ya bayyana hakan biyo bayan mika rahoton farashin shagunan a matakin farko wanda kwamiti ya yi dangane da raba shaugunan ga yan kasuwa.

  • Gwamnatin Yobe Ta Sanya Wa Kasuwar Nguru Sunan Shehu Gibrima

Har wala yau, Gwamnan ya bayyana cewa rage farashin shagunan ya zama dole saboda bai wa yan kasuwar cikakken goyon baya da kwarin gwiwa wajen gudanar da al’amarran kasuwancinsu cikin sauki a sabbin Kasuwannin.

ADVERTISEMENT

Yayin da shagunan kasa masu ciki-biyu wadanda a tashin farko farashin su ya kama naira 468,000 a shekara, ya koma naira 304,200, masu ciki-daya naira 390,000 yanzu zasu biya naira 253,500 a shekara.

Haka kuma, shaguna masu fuska biyu a kasa kan naira 442,000 yanzu zasu biya naira 287,300, sauran shaguna masu ciki-biyu a kasa kan naira 390,000 an rage zuwa naira 253,500.

LABARAI MASU NASABA

Kotu Ta Ɗege Shari’ar Ganduje Da Wasu Mutum 7 Zuwa 14 Ga Oktoba 2026

An Fara Gasar Tseren Dawakai Ta ‘Renewed Hope’ da Sabon Salo A Kano

Shagunan saman bene masu ciki-biyu za a biya naira 253,500 maimakon naira 390,000, sai masu ciki-daya kuma naira 211,250, savanin 325,000 a shekara.

Shagunan saman bene masu fuskata biyu za a biya hayarsu naira 236,600, yayin da sauran suka kama naira 169,000. Sannan masu fuska daya farashin su ya koma naira 152,100 a shekara.

A hannu guda kuma, shagunan rukunin ‘B’ za a biya naira 185,900 maimakon naira 286,000, yayin da rukunin ‘C’ farashin su ya kama naira 211,250 sabanin 325,000 da farko, sai kuma shagunan sayar da nama za a biya haya kan naira 105,625 maimakon 162,500.

Yayin da shagunan sayar da kifi a Kasuwannin farashin ya koma naira 67,600 sabanin naira104,000, sauran sun koma naira 84,500, daga naira 130,000.

Bugu da kari kuma, manyan shagunan ajiya wanda za a biya hayar naira 650,000 sun koma naira 442,500. Wanda ya ce sabon farashin shagunan zai taimaka wajen inganta harkokin kasuwanci a Kasuwannin.

Buni
Muhammad Maitela
+ postsBio
  • Muhammad Maitela
    https://hausa.leadership.ng/author/muhammad-maitela/
    Ana Fargabar Boko Haram Ta Kara Mamaye Wasu Kananan Hukumomi A Borno
  • Muhammad Maitela
    https://hausa.leadership.ng/author/muhammad-maitela/
    29 Ga Mayu: Gwamna Buni Zai Yi Tattaunawar Kai Tsaye Ta Farko Da Al’umma
  • Muhammad Maitela
    https://hausa.leadership.ng/author/muhammad-maitela/
    Wakilin VOA Haruna Dauda Ya Rasu A Maiduguri
  • Muhammad Maitela
    https://hausa.leadership.ng/author/muhammad-maitela/
    PDP Ta Sake Zaɓar Amb. El-Gash A Yobe

MASU ALAKA

Kotu Ta Ɗege Shari’ar Ganduje Da Wasu Mutum 7 Zuwa 14 Ga Oktoba 2026
Manyan Labarai

Kotu Ta Ɗege Shari’ar Ganduje Da Wasu Mutum 7 Zuwa 14 Ga Oktoba 2026

June 25, 2026
An Fara Gasar Tseren Dawakai Ta ‘Renewed Hope’ da Sabon Salo A Kano
Labarai

An Fara Gasar Tseren Dawakai Ta ‘Renewed Hope’ da Sabon Salo A Kano

June 25, 2026
Ndume Ya Bayyana Dalilin Da Ya Sa Yake Goyon Bayan Ƙudirin Kafa ‘Yansandan Jihohi
Manyan Labarai

Ndume Ya Bayyana Dalilin Da Ya Sa Yake Goyon Bayan Ƙudirin Kafa ‘Yansandan Jihohi

June 25, 2026
Next Post
Cutar Shakewar Numfashi Ta Kashe Mutum 25 A Jihar Kano

Cutar Shakewar Numfashi Ta Kashe Mutum 25 A Jihar Kano

LABARAI MASU NASABA

Kotu Ta Ɗege Shari’ar Ganduje Da Wasu Mutum 7 Zuwa 14 Ga Oktoba 2026

Kotu Ta Ɗege Shari’ar Ganduje Da Wasu Mutum 7 Zuwa 14 Ga Oktoba 2026

June 25, 2026
An Fara Gasar Tseren Dawakai Ta ‘Renewed Hope’ da Sabon Salo A Kano

An Fara Gasar Tseren Dawakai Ta ‘Renewed Hope’ da Sabon Salo A Kano

June 25, 2026
APC Ta Dage Yakin Zaben Shugaban Kasarta A Kano

An Dakatar Da Shugaban APC Na Kebbi Da Kwamishina Kan Zaɓen Cike Gurbin Zuru

June 25, 2026
Ndume Ya Bayyana Dalilin Da Ya Sa Yake Goyon Bayan Ƙudirin Kafa ‘Yansandan Jihohi

Ndume Ya Bayyana Dalilin Da Ya Sa Yake Goyon Bayan Ƙudirin Kafa ‘Yansandan Jihohi

June 25, 2026
EFCC Za Ta Gurfanar Da Shugaban Miyetti Allah Kan Zargin Almundahanar Dala Miliyan 2.53

EFCC Za Ta Gurfanar Da Shugaban Miyetti Allah Kan Zargin Almundahanar Dala Miliyan 2.53

June 25, 2026
Maroko Ta Zama Ƙasa Ta Farko Daga Afirka Da Ta Tsallaka Zuwa Zagaye Na 32 A Gasar Kofin Duniya

Maroko Ta Zama Ƙasa Ta Farko Daga Afirka Da Ta Tsallaka Zuwa Zagaye Na 32 A Gasar Kofin Duniya

June 25, 2026
Zan Ware 10bn Don Inganta Ilimin Matasa Idan Na Ci Zabe – Atiku

‘Yan Nijeriya Ba Sa Bukatar ‘Yan Jarida Su Faɗa Musu Suna Jin Yunwa — Atiku

June 25, 2026
Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace

Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace

June 24, 2026
’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin

’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin

June 24, 2026
Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi

Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi

June 24, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.