ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Friday, September 11, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Da Dumi-Dumi: PDP, LP Da ADC Sun Bukaci INEC Ta Gudanar Da Sabon Zabe

by Sadiq
4 years ago
INEC

Jam’iyyar PDP, LP da kuma ADC sun bukaci shugaban hukumar zabe mai zaman kanta, Mahmood Yakubu, da ya gudanar da sabon zabe.

Jam’iyyun uku a wani taron manema labarai na hadin guiwa da suka yi a ranar Talata, a Abuja, sun yi zargin cewa zaben shugaban kasar da aka gudanar an samu tashe-tashen hankula, magudi da kuma tursasa mutane zabar wanda ba ra’ayinsu ba.

  • Kotu Ta Umarci Jaridar ‘THISDAY’ Ta Biya Wike Miliyan 200 Kan Bata Masa Suna
  • Peter Obi Ya Lashe Birnin Tarayya

Jam’iyyun sun bukaci da “Sashe na 60 karamin sashe na 5 na dokar zabe ya ce shugaban hukumar zai mika sakamakon zaben, gami da jimillar adadin wadanda aka tantance da kuma sakamakon kuri’u kamar yadda hukumar ta tsara.

ADVERTISEMENT

“Rashin bin ka’idodin dokar zabe da ka’idodin ya sa ya zama dole a sabunta duk sakamakon da aka tattara a na’urar IReV kafin a sanar da gudanar da sabon zabe.

“Don haka mun bayyana cewa INEC ta yi magudin zaben tun kafin a fara tattara kuri’u a rumfunan zabe.

LABARAI MASU NASABA

2027: Tinubu Ya Sake Zaɓar Shettima A Matsayin Abokin Takararsa

An Ceto Dukkanin Ɗalibai Da Malaman Da Aka Sace A Jihar Oyo — Fadar Shugaban Ƙasa

“INEC ta koma kan waccan alkawarin… Wannan zaben ba kwatanta gaskiya ba.

“Ba za mu kasance cikin tsarin zaben da ke gudana a yanzu haka a cibiyar tattara sakamako ta kasa ba, kuma muna bukatar a soke wannan zabe nan take.

“Muna kuma kira da a sake gudanar da sabon zabe kamar yadda INEC ta gindaya.

“Don haka muna kira ga Yakubu da ya ajiye aikinsa,” in ji shugaban jam’iyyar LP na kasa, Julius Abure, wanda ya yi jawabi da bakin jam’iyyun adawar uku.

MASU ALAKA

2027: Tinubu Ya Sake Zaɓar Shettima A Matsayin Abokin Takararsa
Da ɗumi-ɗuminsa

2027: Tinubu Ya Sake Zaɓar Shettima A Matsayin Abokin Takararsa

July 10, 2026
An Ceto Dukkanin Ɗalibai Da Malaman Da Aka Sace A Jihar Oyo — Fadar Shugaban Ƙasa
Manyan Labarai

An Ceto Dukkanin Ɗalibai Da Malaman Da Aka Sace A Jihar Oyo — Fadar Shugaban Ƙasa

July 10, 2026
An Kama Tsohon Minista Uche Nnaji Kan Zargin Amfani Da Takardun Bogi
Da ɗumi-ɗuminsa

An Kama Tsohon Minista Uche Nnaji Kan Zargin Amfani Da Takardun Bogi

July 1, 2026
Next Post
Gwamnatin Tarayya Ta Gargadi Obasanjo Kan Kawo Rudani Game Da Sakamakon Zabe

Gwamnatin Tarayya Ta Gargadi Obasanjo Kan Kawo Rudani Game Da Sakamakon Zabe

LABARAI MASU NASABA

INEC

Sojoji Sun Ceto Mutane 13 Da ’Yan Bindiga Suka Yi Garkuwa Da Su

September 11, 2026
Taron BRICS: Shettima Zai Jagoranci Tawagar Nijeriya Zuwa Indiya

Taron BRICS: Shettima Zai Jagoranci Tawagar Nijeriya Zuwa Indiya

September 11, 2026
Mutfwang Ya Buƙaci Sojoji Su Ƙara Ƙaimi A Aikinsu

Gwamnan Shekara na 2026 Gwamna Caleb Manasseh Mutfwang

September 11, 2026
INEC

Idan Atiku Ya Janye, Za Mu Kula Da Shi Bayan Mun Yi Nasara – Kwankwaso

September 11, 2026
INEC

ASUU Ta Yi Barazanar Shiga Yajin Aiki Na Ƙasa Gaba Ɗaya

September 11, 2026
Gwamnan Kebbi Ya Bayyana Shirin Sake Duba Albashin Malaman Firamare

Gwarzon Gwamnan Shekarar 2026 Kwamared Nasir Idris

September 11, 2026
INEC

Dalilin Da Ya Sa Ba Zan Janye Wa Atiku Ba A Zaɓen 2027 – Peter Obi

September 11, 2026
Farashin Siminti Zai Ragu Idan Farashin Kayan Aiki Ya Sauka – BUA

Gwarzon Shekarar 2026 Abdulsamad Rabiu

September 11, 2026
Cutar Kwalara Na Ci Gaba Da Yi Wa ‘Yan Nijeriya Kisan Mummuƙe

Buƙatar Ɗaukar Matakan Daƙile Yaɗuwar Cutar Mashaƙo A Nijeriya

September 11, 2026
Ding Xuexiang Ya Halarci Taron Kolin CIFTIS Tare Da Ganawa Da Manyan Jami’an Kasashen Waje

Ding Xuexiang Ya Halarci Taron Kolin CIFTIS Tare Da Ganawa Da Manyan Jami’an Kasashen Waje

September 10, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.