ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Saturday, June 13, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Dabara Ta Rage Ga Mai Shiga Rijiya

by CMG Hausa
3 years ago

Shin ƙasar Sin da Turai za su iya ƙare tsarin ƙasa da ƙasa a bayyane? 

Yayin da al’ummomin kasa da kasa ke fama da ƙaruwar rashin tabbas daga rikice-rikicen siyasa, da ci gaban juna, ra’ayin da a da ake ɗaukarsa a matsayin ci gaba na ‘yantar da ƙasa da ƙasa da dunkulewar duniya, yanzu yana fuskantar babban ƙalubale. Ƙasar Amurka, a da ta kasance shugabar duniya, amma yanzu ta tsinci kanta cikin kacaniyar siyasar duniya. Kama daga tsoma baki a harkar ƙasar Sin zuwa adawa da kasar Rasha da katsalandan a Gabas ta Tsakiya, Amurka tana daɗa kunyanta kanta game da abin da take kira “kishin ƙasarta” a maimakon nazarin matsaloli ta mahangar duniya.

  • Ministan Wajen Hungary: Sin Abokiyar Hadin Kai Ce

Duk da sanin cewa rikice-rikicen da ƙasashen duniya ke ciki ya haifar da cikas ga kasuwannin duniya wanda ya haifar da koma baya a fannin tattalin arziki da yunwa, har yanzu Amurka ba ta damu da buƙatun duniya ba, musamman ƙasashe masu tasowa, ta zaɓi ta bi hanyar da ba za ta bulla ba. Lokacin da Amurka ta ga alaƙar Latin Amurka da ƙasar Sin ta bunƙasa cikin sauri, sai da ɗauki wannan alaƙar a matsayin barazana maimakon damar da za ta sanya wasu kwanciyar hankali da wadatar ƙasashen da take ɗauka a matsayin “maƙwabtarta.” A lokacin da Amurka ta ga kamfanonin Turai na ƙoƙarin tabbatar da ra’ayinsu ta hanyar zuba jari a ƙasar Sin, Amurka na kallon hakan a matsayin wata barazana da ya kamata a yi taƙa-tsantsan. Fadada tasirin ƙasar Sin zuwa ga sauran ƙasashen duniya, duk da ƙasashen duniya sun tabbatar da tasirin na taimakawa ga zaman lafiyar duniya, Amurka na kallon wannan tasiri a matsayin ƙalubale da hadari.

ADVERTISEMENT

A cikin jawaban firaministan kasar Sin yayin ziyararsa a Turai a baya-bayan nan ya ce, ƙasar Sin na ɗauke da wani ra’ayi na daban. Inda ya buƙaci hukumar ba da lamuni ta duniya IMF, da bankin duniya da sauran cibiyoyin hada-hadar kuɗi na ƙasa da ƙasa su kammala wani sabon zagaye na yin gyare-gyare kan yawan ƙuri’u da hakkin zaɓe, da ƙara yawan muryoyin kasuwanni masu tasowa da ƙasashe masu tasowa. Ya kuma buƙaci ƙasashen da suka ci gaba da su cika alkawuran da suka ɗauka na bayar da taimako da tallafin kuɗi ga ƙasashe masu tasowa.

A yayin jawabinsa, Li ya jaddada cewa, ƙasar Sin, tare da ƙasashen duniya, sun sa ƙaimi ga samar da ‘yancin yin ciniki da zuba jari, da samar da sauki, kuma suna adawa da son kai, da wargajewa, da dakile hanyoyin samar da kayayyaki ta kowace fuska. Yayin da tsarin bai daya da son kai ke yaduwa, dole ne wani ya tsaya tsayin daka kan hadin gwiwar ƙasa da ƙasa da neman ci gaban juna.

LABARAI MASU NASABA

Manufar Soke Haraji Ga Kasashen Afirka Ta Sin Ta Samar Da Sabbin Damammaki Ga Nahiyar

Zhang Guoqing Ya Gabatar Da Jawabi Ga Taron Koli Na “Hadin Kai Don Bunkasa Tattalin Arzikin Duniya”

Ƙasar Sin ta tsaya tsayin daka wajen tabbatar da inganta wannan tsari ga duniya. Turai a nata ɓangaren kuma, ko da yake tana fuskantar matsin lamba daga ketaren Atlantika, tana kuma neman hanyar cimma manufofin waje mai cin gashin kanta. A matsayinsu na ƙasashe biyu waɗanda tattalin arzikinsu na daga cikin manyan tattalin arziki a duniya wato ƙasar Sin da Turai, hakkin nemo hanyar ci gaban duniya ya rataya a wuyarsu.

To a daidai wannan gaɓa, sai mu ce “Dabara ta rage ga mai shiga rijiya” . (Yahaya)

CMG Hausa
+ postsBio
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    Shugabannin Kasashen Duniya Sun Yi Wa Sin Fatan Alheri A Sabuwar Shekara
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    San Francisco sabon mafarin hadin gwiwar Sin da Amurka ne
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    Xi Ya Halarci Kwaya-Kwaryan Taron Shugabannin Mambobin APEC
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    Shugaban Kasar Sin Ya Gabatar Da Rubutaccen Jawabi Ga Taron Jagororin Masana’antu Da Kasuwanci Na APEC

MASU ALAKA

Manufar Soke Haraji Ga Kasashen Afirka Ta Sin Ta Samar Da Sabbin Damammaki Ga Nahiyar
Daga Birnin Sin

Manufar Soke Haraji Ga Kasashen Afirka Ta Sin Ta Samar Da Sabbin Damammaki Ga Nahiyar

June 12, 2026
Zhang Guoqing Ya Gabatar Da Jawabi Ga Taron Koli Na “Hadin Kai Don Bunkasa Tattalin Arzikin Duniya”
Daga Birnin Sin

Zhang Guoqing Ya Gabatar Da Jawabi Ga Taron Koli Na “Hadin Kai Don Bunkasa Tattalin Arzikin Duniya”

June 12, 2026
Kakakin Ma’aikatar Harkokin Wajen Sin Ya Soki Dabarar Siyasa Ta Sakataren Tsaron Philippines
Daga Birnin Sin

Kakakin Ma’aikatar Harkokin Wajen Sin Ya Soki Dabarar Siyasa Ta Sakataren Tsaron Philippines

June 12, 2026
Next Post
Za a Fara Taron Shekara-Shekara Karo Na 14 Na Sabbin Zakaru a Tianjin a Ranar 27 Ga Watan Yuni

Za a Fara Taron Shekara-Shekara Karo Na 14 Na Sabbin Zakaru a Tianjin a Ranar 27 Ga Watan Yuni

LABARAI MASU NASABA

An Cafke Mutum Uku Kan Kisan Mawaki Dan Asalin Nijeriya Da Birtaniya

An Cafke Mutum Uku Kan Kisan Mawaki Dan Asalin Nijeriya Da Birtaniya

June 13, 2026
Allah Kaɗai Zai Iya Kawo Ƙarshen Matsalar Tsaro A Nijeriya – Matawalle

Allah Kaɗai Zai Iya Kawo Ƙarshen Matsalar Tsaro A Nijeriya – Matawalle

June 13, 2026
An Yi Wa ‘Yar Shekara 18 Fyade Har Lahira A Taraba

’Yansanda Sun Cafke Mutun Biyu Da Ake Zargi Da Fashi Da Makami A Adamawa

June 13, 2026
Kamfanin Simintin Dangote Ya Kaddamar Da Tsarin Fasahar Zamani (AI) Domin Inganta Tsaro Da Harkar Sufuri

Kamfanin Simintin Dangote Ya Kaddamar Da Tsarin Fasahar Zamani (AI) Domin Inganta Tsaro Da Harkar Sufuri

June 13, 2026
Tsohon Kakakin Ma’aikatar Tsaro Rabe Abubakar Ya Rasu A Hannun ‘Ƴan Bindiga

Tsohon Kakakin Ma’aikatar Tsaro Rabe Abubakar Ya Rasu A Hannun ‘Ƴan Bindiga

June 13, 2026
Yadda Matata Ta Daina Girki, Ta Ke Lakaɗamin Duka — Miji Ya Koka

Yadda Matata Ta Daina Girki, Ta Ke Lakaɗamin Duka — Miji Ya Koka

June 13, 2026
Ranar Dimokuraɗiyya: Gwamna Uba Sani Ya ‘Yanta Fursunoni 97

Ranar Dimokuraɗiyya: Gwamna Uba Sani Ya ‘Yanta Fursunoni 97

June 13, 2026
Bukatar Rike Sirri A Tsakanin Ma’aurata

Bukatar Rike Sirri A Tsakanin Ma’aurata

June 13, 2026
Hukumar FAO Ta Samar Da Shirin Kiwon Tarwada A Jihar Gombe

Hukumar FAO Ta Samar Da Shirin Kiwon Tarwada A Jihar Gombe

June 13, 2026
Yawan Man Da Nijeriya Ke Hakowa Ya Karu Da Ganga 177,000 A Janairu

Dalilin Da Ya Sa Matatar Dangote Ta Kara Habaka Tura Man Fetur

June 13, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.