• English
  • Business News
Saturday, July 19, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Dabara Ta Rage Ga Mai Shiga Rijiya

by CMG Hausa
2 years ago
in Daga Birnin Sin
0
Dabara Ta Rage Ga Mai Shiga Rijiya
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Shin ƙasar Sin da Turai za su iya ƙare tsarin ƙasa da ƙasa a bayyane? 

Yayin da al’ummomin kasa da kasa ke fama da ƙaruwar rashin tabbas daga rikice-rikicen siyasa, da ci gaban juna, ra’ayin da a da ake ɗaukarsa a matsayin ci gaba na ‘yantar da ƙasa da ƙasa da dunkulewar duniya, yanzu yana fuskantar babban ƙalubale. Ƙasar Amurka, a da ta kasance shugabar duniya, amma yanzu ta tsinci kanta cikin kacaniyar siyasar duniya. Kama daga tsoma baki a harkar ƙasar Sin zuwa adawa da kasar Rasha da katsalandan a Gabas ta Tsakiya, Amurka tana daɗa kunyanta kanta game da abin da take kira “kishin ƙasarta” a maimakon nazarin matsaloli ta mahangar duniya.

  • Ministan Wajen Hungary: Sin Abokiyar Hadin Kai Ce

Duk da sanin cewa rikice-rikicen da ƙasashen duniya ke ciki ya haifar da cikas ga kasuwannin duniya wanda ya haifar da koma baya a fannin tattalin arziki da yunwa, har yanzu Amurka ba ta damu da buƙatun duniya ba, musamman ƙasashe masu tasowa, ta zaɓi ta bi hanyar da ba za ta bulla ba. Lokacin da Amurka ta ga alaƙar Latin Amurka da ƙasar Sin ta bunƙasa cikin sauri, sai da ɗauki wannan alaƙar a matsayin barazana maimakon damar da za ta sanya wasu kwanciyar hankali da wadatar ƙasashen da take ɗauka a matsayin “maƙwabtarta.” A lokacin da Amurka ta ga kamfanonin Turai na ƙoƙarin tabbatar da ra’ayinsu ta hanyar zuba jari a ƙasar Sin, Amurka na kallon hakan a matsayin wata barazana da ya kamata a yi taƙa-tsantsan. Fadada tasirin ƙasar Sin zuwa ga sauran ƙasashen duniya, duk da ƙasashen duniya sun tabbatar da tasirin na taimakawa ga zaman lafiyar duniya, Amurka na kallon wannan tasiri a matsayin ƙalubale da hadari.

A cikin jawaban firaministan kasar Sin yayin ziyararsa a Turai a baya-bayan nan ya ce, ƙasar Sin na ɗauke da wani ra’ayi na daban. Inda ya buƙaci hukumar ba da lamuni ta duniya IMF, da bankin duniya da sauran cibiyoyin hada-hadar kuɗi na ƙasa da ƙasa su kammala wani sabon zagaye na yin gyare-gyare kan yawan ƙuri’u da hakkin zaɓe, da ƙara yawan muryoyin kasuwanni masu tasowa da ƙasashe masu tasowa. Ya kuma buƙaci ƙasashen da suka ci gaba da su cika alkawuran da suka ɗauka na bayar da taimako da tallafin kuɗi ga ƙasashe masu tasowa.

A yayin jawabinsa, Li ya jaddada cewa, ƙasar Sin, tare da ƙasashen duniya, sun sa ƙaimi ga samar da ‘yancin yin ciniki da zuba jari, da samar da sauki, kuma suna adawa da son kai, da wargajewa, da dakile hanyoyin samar da kayayyaki ta kowace fuska. Yayin da tsarin bai daya da son kai ke yaduwa, dole ne wani ya tsaya tsayin daka kan hadin gwiwar ƙasa da ƙasa da neman ci gaban juna.

Labarai Masu Nasaba

Philippines Na Zama Tushen Tashin Hankali A Tekun Kudancin Kasar Sin

Kasar Sin Ta Gano Ma’adanin Yuraniyom Mafi Daraja A Karkashin Kasa Mai Zurfi

Ƙasar Sin ta tsaya tsayin daka wajen tabbatar da inganta wannan tsari ga duniya. Turai a nata ɓangaren kuma, ko da yake tana fuskantar matsin lamba daga ketaren Atlantika, tana kuma neman hanyar cimma manufofin waje mai cin gashin kanta. A matsayinsu na ƙasashe biyu waɗanda tattalin arzikinsu na daga cikin manyan tattalin arziki a duniya wato ƙasar Sin da Turai, hakkin nemo hanyar ci gaban duniya ya rataya a wuyarsu.

To a daidai wannan gaɓa, sai mu ce “Dabara ta rage ga mai shiga rijiya” . (Yahaya)


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Ministan Wajen Hungary: Sin Abokiyar Hadin Kai Ce

Next Post

Za a Fara Taron Shekara-Shekara Karo Na 14 Na Sabbin Zakaru a Tianjin a Ranar 27 Ga Watan Yuni

Related

Philippines Na Zama Tushen Tashin Hankali A Tekun Kudancin Kasar Sin
Daga Birnin Sin

Philippines Na Zama Tushen Tashin Hankali A Tekun Kudancin Kasar Sin

3 hours ago
Kasar Sin Ta Gano Ma’adanin Yuraniyom Mafi Daraja A Karkashin Kasa Mai Zurfi
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Ta Gano Ma’adanin Yuraniyom Mafi Daraja A Karkashin Kasa Mai Zurfi

4 hours ago
Yawan Jarin Waje Da Sin Ta Samu Ya Haura Dalar Amurka Biliyan 700
Daga Birnin Sin

Yawan Jarin Waje Da Sin Ta Samu Ya Haura Dalar Amurka Biliyan 700

5 hours ago
Sin Ta Yi Allah Wadai Da Hare-Haren Da Isra’ila Ta Kai Syria
Daga Birnin Sin

Sin Ta Yi Allah Wadai Da Hare-Haren Da Isra’ila Ta Kai Syria

6 hours ago
Hanya Mai Salon Musamman Da Kasar Sin Take Bi Wajen Raya Harkokin Kudi
Daga Birnin Sin

Hanya Mai Salon Musamman Da Kasar Sin Take Bi Wajen Raya Harkokin Kudi

7 hours ago
Peng Liyuan Ta Halarci Bikin Hada Hannun Matasa Da Yaran Sin Da Amurka Na Shekarar 2025
Daga Birnin Sin

Peng Liyuan Ta Halarci Bikin Hada Hannun Matasa Da Yaran Sin Da Amurka Na Shekarar 2025

17 hours ago
Next Post
Za a Fara Taron Shekara-Shekara Karo Na 14 Na Sabbin Zakaru a Tianjin a Ranar 27 Ga Watan Yuni

Za a Fara Taron Shekara-Shekara Karo Na 14 Na Sabbin Zakaru a Tianjin a Ranar 27 Ga Watan Yuni

LABARAI MASU NASABA

Dangote

Dalilin Da Ya Sa Dangote Ya Jinjina Wa Hukumar NPA

July 18, 2025
Philippines Na Zama Tushen Tashin Hankali A Tekun Kudancin Kasar Sin

Philippines Na Zama Tushen Tashin Hankali A Tekun Kudancin Kasar Sin

July 18, 2025
2027: Atiku, Obi Da Amaechi Za Su Rattaba Hannu Kan Yarjejeniyar Takarar Shugaban Kasa A ADC

2027: Atiku, Obi Da Amaechi Za Su Rattaba Hannu Kan Yarjejeniyar Takarar Shugaban Kasa A ADC

July 18, 2025
Kasar Sin Ta Gano Ma’adanin Yuraniyom Mafi Daraja A Karkashin Kasa Mai Zurfi

Kasar Sin Ta Gano Ma’adanin Yuraniyom Mafi Daraja A Karkashin Kasa Mai Zurfi

July 18, 2025
majalisar kasa

Kirkirar Sabbin Jihohi Da Kananan Hukumomi Sun Dabaibaye Sauraron Jin Ra’ayoyin Gyaran Tsarin Mulki

July 18, 2025
Ƙwallon Mata: Nijeriya Ta Lallasa Zambia Da Ci 5-0

Ƙwallon Mata: Nijeriya Ta Lallasa Zambia Da Ci 5-0

July 18, 2025
Yawan Jarin Waje Da Sin Ta Samu Ya Haura Dalar Amurka Biliyan 700

Yawan Jarin Waje Da Sin Ta Samu Ya Haura Dalar Amurka Biliyan 700

July 18, 2025
A Karon Farko Dino Melaye Ya Bayyana A Gaban Kotu A Matsayin Lauya

A Karon Farko Dino Melaye Ya Bayyana A Gaban Kotu A Matsayin Lauya

July 18, 2025
Biyan Tukuici: Gwamna Yusuf Ya Ƙaddamar Da Tallafin Naira 50,000 Ga Mata 5,200 Duk Wata A Kano

Biyan ‘Yan Fansho Naira Biliyan 22: NUP Da NLC Sun Bukaci A Yi Koyi Da Gwamna Abba

July 18, 2025
Sin Ta Yi Allah Wadai Da Hare-Haren Da Isra’ila Ta Kai Syria

Sin Ta Yi Allah Wadai Da Hare-Haren Da Isra’ila Ta Kai Syria

July 18, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.