• Leadership Hausa
Friday, December 8, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Dalilan Da Ya Sa Muka Halatta Sayen Bindiga Don Kare Kai —Gwamnatin Zamfara

by Sulaiman
1 year ago
in Labarai
0
Dalilan Da Ya Sa Muka Halatta Sayen Bindiga Don Kare Kai —Gwamnatin Zamfara
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Gwamnatin jihar Zamfara ta amince al’ummar jihar da su yi amfani da makamai da Bindigogi wajen kare kansu da yaki da ‘yan bindiga.

Dangane da yadda ake samun yawaitar hare-hare a jihar, hukumomin Zamfara sun umurci kwamishinan ‘yan sandan da ya baiwa wadanda suka cancanci rike makamai lasisin rike bindiga.

  • Ta’addanci: Al’ummar Garin Mada Ta Jihar Zamfara Suna Barin Gari

Gwamnati ta ce a shirye ta ke ta samar da makamai ga jama’a musamman manoma domin kare kansu.

“Bayan karuwar ayyukan ‘yan bindiga a sassa daban-daban na jihar, kudurin gwamnati na tabbatar da ingantaccen tsaro da kare rayuka da dukiyoyin al’ummar jihar, musamman a wannan lokacin damina, gwamnati ta yanke shawarar daukar wasu matakai don magance matsalar yadda hare-haren ‘yan Bindiga ke kara ta’azzara a baya-bayan Na yadda ake sace-sacen jama’a da basuji ba su gani ba.

“A yanzu gwamnati ta amince al’ummar jihar su mallaki bindigogi don kare kansu daga ‘yan bindigar, kamar yadda gwamnati ta umurci kwamishinan ‘yan sandan jihar da ya ba da lasisi ga duk wanda ya cancanta kuma yake son samun irin wadannan bindigogi don kare kansa.

Labarai Masu Nasaba

Hukumar Kwastam A Kano Ta Samu Kudin Shiga Naira Biliyan 6.9 A Nuwamba

Kyautata Rayuwar Matasa Ne Fatanmu – Kwamoti La’ori 

“Gwamnati a shirye ta ke ta taimaka wa al’ummarta, musamman manoman wajen samar musu da makamai da bindigu don kare kansu.

“Gwamnati ta kammala shirin raba bindigu 500 ga kowace masarautu 19 da ke jihar domin rabawa masu son kare kansu.”

Daily trust ta rahoto cewa, Gwamnatin ta kuma kafa wani kwamiti don Tsare-tsare da tabbatar da aiwatar da matakan mallakar bindigun yadda ya kamata. Rahoton

ShareTweetSendShare
Previous Post

Ranar Yaki Da Shaye Shaye Ta Duniya: Dr. Fauziyya Ta Tunatar Da Iyaye Aikin Dake Gabansu

Next Post

2023: An Bukaci INEC Ta Dakatar Da Tinubu Kan Zargin Rashin Takardun Karatu

Related

kwastam
Labarai

Hukumar Kwastam A Kano Ta Samu Kudin Shiga Naira Biliyan 6.9 A Nuwamba

3 hours ago
Kyautata Rayuwar Matasa Ne Fatanmu – Kwamoti La’ori 
Labarai

Kyautata Rayuwar Matasa Ne Fatanmu – Kwamoti La’ori 

6 hours ago
NAHCON
Labarai

Hajjin 2024: NAHCON Za Ta Sabunta Ka’idojin Ciyar Da Alhazai Da Masaukansu

7 hours ago
kaduna
Manyan Labarai

Matsalar Da Ta Haddasa Harin Bom Na Kaduna

8 hours ago
Ministan Yaɗa Labarai Ya Kafa Kwamitin Tsara Cusa Ɗa’a Da Kishin Ƙasa
Labarai

Ministan Yaɗa Labarai Ya Kafa Kwamitin Tsara Cusa Ɗa’a Da Kishin Ƙasa

16 hours ago
Shettima Ya Ziyarci Wadanda Sojoji Suka Jefawa Bam A Kaduna
Manyan Labarai

Shettima Ya Ziyarci Wadanda Sojoji Suka Jefawa Bam A Kaduna

18 hours ago
Next Post
2023: An Bukaci INEC Ta Dakatar Da Tinubu Kan Zargin Rashin Takardun Karatu

2023: An Bukaci INEC Ta Dakatar Da Tinubu Kan Zargin Rashin Takardun Karatu

LABARAI MASU NASABA

Goro

Goron Juma’a

December 8, 2023
Fu Qiaomei

Fu Qiaomei: Matashiyar Masaniyar Kimiyyar Kasar Sin Da Ta Sake Rubuta Tarihin Dan Adam Na Da

December 8, 2023
kwastam

Hukumar Kwastam A Kano Ta Samu Kudin Shiga Naira Biliyan 6.9 A Nuwamba

December 8, 2023
Al’ajabi: Saurayi Ya Yi Wa Zakara Fyade A Adamawa

Al’ajabi: Saurayi Ya Yi Wa Zakara Fyade A Adamawa

December 8, 2023
tallafi

Gwamnatin Tarayya Za Ta Fara Raba Tallafi Ga Masu Kananan Masana’antu

December 8, 2023
Akpabio

‘Yan Nijeriya Ba Sa Amanna Da Jam’iyyun Siyasa – Akpabio

December 8, 2023
Manzon Allah

Daga Cikin Mutane Aka Aiko Manzon Allah Amma Ba Mutum Ne Kamar Kowa Ba (SAW)

December 8, 2023
Kyautata Rayuwar Matasa Ne Fatanmu – Kwamoti La’ori 

Kyautata Rayuwar Matasa Ne Fatanmu – Kwamoti La’ori 

December 8, 2023
Ba Za A Cimma Wannan Yarjejeniya Ba Tare Da Taimakon Sin Ba

Ba Za A Cimma Wannan Yarjejeniya Ba Tare Da Taimakon Sin Ba

December 8, 2023
NAHCON

Hajjin 2024: NAHCON Za Ta Sabunta Ka’idojin Ciyar Da Alhazai Da Masaukansu

December 8, 2023
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.