ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Friday, July 17, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Dangote Kaɗai Ba Zai Iya Wadatar Da Nijeriya Man Fetur Ba, In Ji Manyan ‘Yan Kasuwa

by Sulaiman
7 months ago
Dangote

Manyan ‘yan kasuwar man fetur sun dage cewa Matatar Man Fetur ta Dangote, duk da rage farashi mai yawa da ƙaruwar yawan fitar da man fetur a cikin gida, ba za ta iya wadatar da ‘yan Nijeriya man fetur ba, suna gargaɗin cewa dogaro da tushe ɗaya tuni ya riga ya haifar da matsaloli a natakin haƙo man na ƙasa.

 

Babban Sakataren Ƙungiyar Manyan ‘Yan Kasuwa Masu Shigo da Man Fetur a Nijeriya (MEMAN), Mista Clement Isong, ya faɗi haka yayin da yake amsa tambayoyi kan tasirin rage farashin man fetur na kwanan nan daga kimanin N828 zuwa N699 kan kowace lita, wanda ya haifar da farashin famfo zuwa kusan N739 kowace lita a tashoshin mai da yawa na MRS.

ADVERTISEMENT
  • Fintiri Ya Ƙaddamar Da Tallafin Naira Biliyan 1 Ga Mutane 5,357 Da Ambaliyar Ruwa Ta Shafa A Adamawa
  • Xi Jinping Ya Yi Muhimmin Bayani A Kan Ayyukan Kamfanoni Mallakar Gwamnati

Isong ya ce duk mambobin MEMAN a halin yanzu suna siyan man fetur daga matatar man fetur ta Dangote amma ya jaddada cewa ƙalubalen ƙaruwar yawan masu siyan mai a matatar, ƙalubalen dakon man, da buƙatar samar da man a kan lokaci, hakan babban ƙalubale ne ga ‘yan Nijeriya in ta zama ita kaɗai ce madogara wurin samar da man fetur a Nijeriya.

 

LABARAI MASU NASABA

Bayan Ceto Daliban Oyo: Kallo Ya Koma Borno Da Yobe

Batun Yawan Bashin Da Nijeriya Ke Ciyowa Daga Ketare

Isong ya ce Hukumar Kula da Matatun Man Fetur ta Nijeriya ta shirya sosai don samar da wadataccen man fetur a lokacin bukukuwan Kirismati da na ƙarshen shekara ta hanyar ba da lasisi don shigo da man fetur daga ƙasashen waje.

 

“Yawancin mambobinmu, duk suna sayan mai daga matatar Dangote. Kawai idan kowa a Nijeriya yana saya daga gare shi, to lokaci zuwa lokaci ba zai iya biyan buƙatunsu ba – don ‘yan kasuwa ba sa jira, suna buƙatar kayansu a lokacin da suke so, da kuma yadda suke so – to dole ne su nemi wasu hanyoyi in aiki ya yi wa Dangote yawa

 

“Don haka wasu daga cikin mambobinmu suna shigo da mai, wasu kuma suna saya daga gare su -waɗanda ke shigo da man,” in ji shi.

 

Ya bayyana cewa, buƙatun ‘yan kasuwa kan samar da mai ya bambanta sosai, yana mai lura da cewa dogaro da matatar guda ɗaya da ke aiki a wuri ɗaya a al’adance yana haifar da cikas.

Sulaiman
+ postsBio
  • Sulaiman
    Pew: Sin Ta fi Amurka Samun Amincewar Al’ummun Duniya
  • Sulaiman
    Sin Ta Fitar Da Tsarin Sanya Ido Don Inganta Muhalli Da Muhallin Halittu Na Shekarar 2026 Zuwa 2030
  • Sulaiman
    Nazari Game Da Damammakin Da Sin Ta Samar Cikin Rahoton Ci Gaban Tattalin Arzikinta Na Rabin Farkon Shekara
  • Sulaiman
    Gwamna Bala Ya Rushe Kwamitin Gudanarwar Wikki Tourists Bayan Rashin Nasararta A Gasar NPFL

MASU ALAKA

Bayan Ceto Daliban Oyo: Kallo Ya Koma Borno Da Yobe
Manyan Labarai

Bayan Ceto Daliban Oyo: Kallo Ya Koma Borno Da Yobe

July 17, 2026
Batun Yawan Bashin Da Nijeriya Ke Ciyowa Daga Ketare
Manyan Labarai

Batun Yawan Bashin Da Nijeriya Ke Ciyowa Daga Ketare

July 17, 2026
Mutfwang Ya Buƙaci Sojoji Su Ƙara Ƙaimi A Aikinsu
Manyan Labarai

Mutfwang Ya Buƙaci Sojoji Su Ƙara Ƙaimi A Aikinsu

July 16, 2026
Next Post
Jami’ai Biyu Sun Mutu A Ƙunar Baƙin Wake A Moscow

Jami'ai Biyu Sun Mutu A Ƙunar Baƙin Wake A Moscow

LABARAI MASU NASABA

NPA Ta Tara Kudin Shiga Naira Biliyan 758.2 A 2024

Dalilin Da Ya Sa Kungiyar NCTR Ta Jinjina Wa Shugaban NPA

July 17, 2026
Yunkurin Dauda Lawal Na Bunkasa Bangaren Ma’adanan Jihar Zamfara

Yunkurin Dauda Lawal Na Bunkasa Bangaren Ma’adanan Jihar Zamfara

July 17, 2026
Gbajabiamila Ya Maka Daraktan Bogi Na PFIPC Kotu, Ya Nemi Diyyar Biliyan 15

Gbajabiamila Ya Maka Daraktan Bogi Na PFIPC Kotu, Ya Nemi Diyyar Biliyan 15

July 17, 2026
Bayan Ceto Daliban Oyo: Kallo Ya Koma Borno Da Yobe

Bayan Ceto Daliban Oyo: Kallo Ya Koma Borno Da Yobe

July 17, 2026
Batun Yawan Bashin Da Nijeriya Ke Ciyowa Daga Ketare

Batun Yawan Bashin Da Nijeriya Ke Ciyowa Daga Ketare

July 17, 2026
Pew: Sin Ta fi Amurka Samun Amincewar Al’ummun Duniya

Pew: Sin Ta fi Amurka Samun Amincewar Al’ummun Duniya

July 16, 2026
Sin Ta Fitar Da Tsarin Sanya Ido Don Inganta Muhalli Da Muhallin Halittu Na Shekarar 2026 Zuwa 2030

Sin Ta Fitar Da Tsarin Sanya Ido Don Inganta Muhalli Da Muhallin Halittu Na Shekarar 2026 Zuwa 2030

July 16, 2026
Nazari Game Da Damammakin Da Sin Ta Samar Cikin Rahoton Ci Gaban Tattalin Arzikinta Na Rabin Farkon Shekara

Nazari Game Da Damammakin Da Sin Ta Samar Cikin Rahoton Ci Gaban Tattalin Arzikinta Na Rabin Farkon Shekara

July 16, 2026
Gwamna Bala Ya Rushe Kwamitin Gudanarwar Wikki Tourists Bayan Rashin Nasararta A Gasar NPFL

Gwamna Bala Ya Rushe Kwamitin Gudanarwar Wikki Tourists Bayan Rashin Nasararta A Gasar NPFL

July 16, 2026
Tasirin Da Sabbin Hare-haren Amurka Da Iran Za Su Iya Haifarwa Duniya

Tasirin Da Sabbin Hare-haren Amurka Da Iran Za Su Iya Haifarwa Duniya

July 16, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.