ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Friday, June 26, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Dole Ne Amurka Ta Yi Watsi Da Matakin Babakere A Fannin Kimiyya Da Fasaha 

by CGTN Hausa and Sulaiman
2 years ago
Amurka

A ranar Litinin 2 ga watan nan, gwamnatin Amurka ta sanar da sabon matakin kayyade fitarwa kasar Sin na’urorin latironi, har ma ta kara shigar da kamfanonin Sin kimanin 140 cikin jerin sunaye wadanda ta hana a shigar musu da wadannan kayayyaki daga Amurka. Ban da wannan kuma, ta tsoma baki cikin harkokin cinikayya dake tsakanin Sin da sauran kasashe.

 

Wannan ne karo na 3 da Amurka ta sanar da irin wannan mataki na kayyade fitarwa kasar Sin na’urorin latironi. Amma Amurka ba ta cimma burinta ba ko kadan.

ADVERTISEMENT
  • Majalisa Ta Dakatar Da Zama Kan Ƙudirin Dokar Haraji
  • Tinubu Ya Umarci Ma’aikatar Shari’a Da Majalisa Su Yi Aiki Tare Kan Dokar Haraji

Cibiyar nazarin tsare-tsaren duniya ta Amurka ta CSIS ta gabatar da alkaluma dake nuna cewa, daga shekarar 2016 zuwa 2023, yawan kudin cinikin na’urorin latironi tsakanin Sin da kasashe kamar su Amurka, da Japan, da Holland da dai sauransu, ya karu a maimakon raguwa.

 

LABARAI MASU NASABA

Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

Sin Na Daukar hakikanan Matakan Gina Kyakkaywar Makomar Al’ummun Sin Da Afirka Ta Bai Daya

Ban da wannan kuma, CSIC ta ba da alkaluma masu nuna cewa, tun daga shekarar 2017, yawan kudaden da kamfanoni mafi girma 8 a kasar Sin masu kera na’urorin latironi suka kashe ya karu sosai, inda ya zuwa karshen shekarar 2022, saurin karuwar ya kai kashi 40% bisa na 2021, abin da ya bayyana cewa, Sin na gaggauta kirkiro na’urorin latironi don maye gurbin kayayyaki na Amurka.

 

Jaridar New York Times ta kasar Amurka ta ba da labarin cewa, sana’ar samar da na’urorin latironi na matukar bukatar hadin gwiwar kasa da kasa, kuma Sin tana mallakar kamfanoni masu samar da kayayyaki mafi yawa a duniya, inda ita kanta wata babbar kasuwa ce. Hakan ya sa, hadin kai da kasar Sin a wannan bangare ba shakka dole ne ake yi shi, kuma ya kasance wani bangare na tsarin samar da kayayyaki a duniya.

 

Alal hakika dai, duniya na dunkulewa a wannan bangare, amma matakin da Amurka ke dauka ya kawo cikas ga ciniki tsakanin kasa da kasa, kuma ya keta zaman oda da dokar kasuwa, har ma ya haifar da barazana ga tabbacin tsarin samar da kayayyaki a duniya. An yi hasashen cewa, kamfanoni da dama, ciki har da na Amurka a wannan bangare za su yi hasara.

 

Matsa lamba da Amurka take yi ba zai dakile ci gaban fasaha da kimiyyar kasar Sin ba. Bunkasuwa a wannan bangare na bukatar hadin gwiwar kasa da kasa, ya kamata Amurka ta yi watsi da tunanin babakere, ta kuma rungumi hadin gwiwa, don wannan ita ce hanya mafi dacewa da za ta bi. (Mai zane da rubutu: MINA)

Amurka
CGTN Hausa
+ posts Bio
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Sin Da Amurka Sun Amince Da Kafa Majalisar Kasuwanci
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Mukaddashiyar Shugaban Venezuela Ta Yi Godiya Da Aniyar Sin Ta Ba Su Agaji
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Shugabar Namibia Ta Kaddamar Da Dakin Baje Kolin Kimiyya Da Sinawa Suka Gina
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Salon Jagorancin Kasar Sin Na Ingiza Samar Da Ci Gaba Mai Nagarta
Amurka
Sulaiman
+ posts Bio
  • Sulaiman
    Falalar Yawaita Tuba Ga Ubangiji (Istigfari)
  • Sulaiman
    Gwamna Lawal Ya Yi Alƙawarin Bayar Da Ƙarin Tallafi Ga Jami’an Tsaro A Zamfara
  • Sulaiman
    Salon Jagorancin Kasar Sin Na Ingiza Samar Da Ci Gaba Mai Nagarta
  • Sulaiman
    Dangote Ya Rage Farashin Fetur Zuwa N1,125 Kan Kowace Lita

MASU ALAKA

Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”
Ra'ayi Riga

Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

June 24, 2026
Sin Na Daukar hakikanan Matakan Gina Kyakkaywar Makomar Al’ummun Sin Da Afirka Ta Bai Daya
Ra'ayi Riga

Sin Na Daukar hakikanan Matakan Gina Kyakkaywar Makomar Al’ummun Sin Da Afirka Ta Bai Daya

June 19, 2026
A Yi Watsi Da Wannan “Mummunan Teburi”
Ra'ayi Riga

A Yi Watsi Da Wannan “Mummunan Teburi”

June 18, 2026
Next Post
Sin Na Fatan Gwamnatin Amurka Mai Zuwa Za Ta Nuna Kamun Ludayi Mai Kyau A Huldarsu

Sin Na Fatan Gwamnatin Amurka Mai Zuwa Za Ta Nuna Kamun Ludayi Mai Kyau A Huldarsu

LABARAI MASU NASABA

Darussan Da Suka Fi Dacewa A Fahimta Daga Alkur’ani A Wannan Zamanin (2)

Falalar Yawaita Tuba Ga Ubangiji (Istigfari)

June 26, 2026
Gwamna Yusuf Ya Kafa Kwamitin Bincike Kan Mutuwar Ɗaliba A Wata Sakandiren Kano

Gwamna Yusuf Ya Kafa Kwamitin Bincike Kan Mutuwar Ɗaliba A Wata Sakandiren Kano

June 26, 2026
Birtaniya Da Nijeriya Sun Ƙulla Yarjejeniya Kan Yaƙi Da Ta’addanci

Birtaniya Da Nijeriya Sun Ƙulla Yarjejeniya Kan Yaƙi Da Ta’addanci

June 26, 2026
Rashin Tsaro: Ana Ƙoƙarin Ganin Ƙarshen Haƙurin Arewa – ACF

ACF Ta Ƙaddamar Da Gidauniyar Tallafa Wa Ilimi A Arewa

June 26, 2026
Damunar Bana: Yadda Gwamnati Da Manoma Ke Tunkarar Barazanar Ƴan Ta’adda

Damunar Bana: Yadda Gwamnati Da Manoma Ke Tunkarar Barazanar Ƴan Ta’adda

June 26, 2026
Sin Da Amurka Sun Amince Da Kafa Majalisar Kasuwanci

Sin Da Amurka Sun Amince Da Kafa Majalisar Kasuwanci

June 25, 2026
Mukaddashiyar Shugaban Venezuela Ta Yi Godiya Da Aniyar Sin Ta Ba Su Agaji

Mukaddashiyar Shugaban Venezuela Ta Yi Godiya Da Aniyar Sin Ta Ba Su Agaji

June 25, 2026
Shugabar Namibia Ta Kaddamar Da Dakin Baje Kolin Kimiyya Da Sinawa Suka Gina

Shugabar Namibia Ta Kaddamar Da Dakin Baje Kolin Kimiyya Da Sinawa Suka Gina

June 25, 2026
Gwamna Lawal Ya Yi Alƙawarin Bayar Da Ƙarin Tallafi Ga Jami’an Tsaro A Zamfara

Gwamna Lawal Ya Yi Alƙawarin Bayar Da Ƙarin Tallafi Ga Jami’an Tsaro A Zamfara

June 25, 2026
Salon Jagorancin Kasar Sin Na Ingiza Samar Da Ci Gaba Mai Nagarta

Salon Jagorancin Kasar Sin Na Ingiza Samar Da Ci Gaba Mai Nagarta

June 25, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.