ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 4, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Dole Ne Amurka Ta Yi Watsi Da Matakin Babakere A Fannin Kimiyya Da Fasaha 

by CGTN Hausa and Sulaiman
1 year ago
Amurka

A ranar Litinin 2 ga watan nan, gwamnatin Amurka ta sanar da sabon matakin kayyade fitarwa kasar Sin na’urorin latironi, har ma ta kara shigar da kamfanonin Sin kimanin 140 cikin jerin sunaye wadanda ta hana a shigar musu da wadannan kayayyaki daga Amurka. Ban da wannan kuma, ta tsoma baki cikin harkokin cinikayya dake tsakanin Sin da sauran kasashe.

 

Wannan ne karo na 3 da Amurka ta sanar da irin wannan mataki na kayyade fitarwa kasar Sin na’urorin latironi. Amma Amurka ba ta cimma burinta ba ko kadan.

ADVERTISEMENT
  • Majalisa Ta Dakatar Da Zama Kan Ƙudirin Dokar Haraji
  • Tinubu Ya Umarci Ma’aikatar Shari’a Da Majalisa Su Yi Aiki Tare Kan Dokar Haraji

Cibiyar nazarin tsare-tsaren duniya ta Amurka ta CSIS ta gabatar da alkaluma dake nuna cewa, daga shekarar 2016 zuwa 2023, yawan kudin cinikin na’urorin latironi tsakanin Sin da kasashe kamar su Amurka, da Japan, da Holland da dai sauransu, ya karu a maimakon raguwa.

 

LABARAI MASU NASABA

Abokin Jibi Shi Ne Aboki

Rayukan Mutanen Kenya Na Da Muhimmanci Daidai Da Na ‘Yan Amurka

Ban da wannan kuma, CSIC ta ba da alkaluma masu nuna cewa, tun daga shekarar 2017, yawan kudaden da kamfanoni mafi girma 8 a kasar Sin masu kera na’urorin latironi suka kashe ya karu sosai, inda ya zuwa karshen shekarar 2022, saurin karuwar ya kai kashi 40% bisa na 2021, abin da ya bayyana cewa, Sin na gaggauta kirkiro na’urorin latironi don maye gurbin kayayyaki na Amurka.

 

Jaridar New York Times ta kasar Amurka ta ba da labarin cewa, sana’ar samar da na’urorin latironi na matukar bukatar hadin gwiwar kasa da kasa, kuma Sin tana mallakar kamfanoni masu samar da kayayyaki mafi yawa a duniya, inda ita kanta wata babbar kasuwa ce. Hakan ya sa, hadin kai da kasar Sin a wannan bangare ba shakka dole ne ake yi shi, kuma ya kasance wani bangare na tsarin samar da kayayyaki a duniya.

 

Alal hakika dai, duniya na dunkulewa a wannan bangare, amma matakin da Amurka ke dauka ya kawo cikas ga ciniki tsakanin kasa da kasa, kuma ya keta zaman oda da dokar kasuwa, har ma ya haifar da barazana ga tabbacin tsarin samar da kayayyaki a duniya. An yi hasashen cewa, kamfanoni da dama, ciki har da na Amurka a wannan bangare za su yi hasara.

 

Matsa lamba da Amurka take yi ba zai dakile ci gaban fasaha da kimiyyar kasar Sin ba. Bunkasuwa a wannan bangare na bukatar hadin gwiwar kasa da kasa, ya kamata Amurka ta yi watsi da tunanin babakere, ta kuma rungumi hadin gwiwa, don wannan ita ce hanya mafi dacewa da za ta bi. (Mai zane da rubutu: MINA)

Amurka
CGTN Hausa
+ posts Bio
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Ana Gudanar Da Taron Masana Ilmin Harkokin Kasar Sin Karo Na Uku
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Sin: Ya Kamata Tarayyar Turai Ta Dubi Huldar Tattalin Arziki Da Ciniki Tsakaninta Da Sin Bisa Daidaito
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    An Gudanar Da Taron “Tattaunawar Magadan Garuruwa Na Duniya Na 2026” A Birnin Beijing
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo
Amurka
Sulaiman
+ posts Bio
  • Sulaiman
    Ana Gudanar Da Taron Masana Ilmin Harkokin Kasar Sin Karo Na Uku
  • Sulaiman
    Sin: Ya Kamata Tarayyar Turai Ta Dubi Huldar Tattalin Arziki Da Ciniki Tsakaninta Da Sin Bisa Daidaito
  • Sulaiman
    An Gudanar Da Taron “Tattaunawar Magadan Garuruwa Na Duniya Na 2026” A Birnin Beijing
  • Sulaiman
    2027: Kasancewa Ɗan Arewa Kaɗai Ba Zai Tabbatar Da Samun Ƙuri’u Ba – Baba-Ahmed

MASU ALAKA

Abokin Jibi Shi Ne Aboki
Ra'ayi Riga

Abokin Jibi Shi Ne Aboki

June 3, 2026
Rayukan Mutanen Kenya Na Da Muhimmanci Daidai Da Na ‘Yan Amurka
Ra'ayi Riga

Rayukan Mutanen Kenya Na Da Muhimmanci Daidai Da Na ‘Yan Amurka

June 1, 2026
Nagartattun Manufofin Sin Suna Janyo Hankalin Kasashen Duniya
Ra'ayi Riga

Nagartattun Manufofin Sin Suna Janyo Hankalin Kasashen Duniya

May 29, 2026
Next Post
Sin Na Fatan Gwamnatin Amurka Mai Zuwa Za Ta Nuna Kamun Ludayi Mai Kyau A Huldarsu

Sin Na Fatan Gwamnatin Amurka Mai Zuwa Za Ta Nuna Kamun Ludayi Mai Kyau A Huldarsu

LABARAI MASU NASABA

Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

June 4, 2026
Ana Gudanar Da Taron Masana Ilmin Harkokin Kasar Sin Karo Na Uku

Ana Gudanar Da Taron Masana Ilmin Harkokin Kasar Sin Karo Na Uku

June 4, 2026
Sin: Ya Kamata Tarayyar Turai Ta Dubi Huldar Tattalin Arziki Da Ciniki Tsakaninta Da Sin Bisa Daidaito

Sin: Ya Kamata Tarayyar Turai Ta Dubi Huldar Tattalin Arziki Da Ciniki Tsakaninta Da Sin Bisa Daidaito

June 4, 2026
Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City

Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City

June 4, 2026
An Gudanar Da Taron “Tattaunawar Magadan Garuruwa Na Duniya Na 2026” A Birnin Beijing

An Gudanar Da Taron “Tattaunawar Magadan Garuruwa Na Duniya Na 2026” A Birnin Beijing

June 4, 2026
Atiku Ne Ya Fi Dacewa Da Tikitin Takara A ADC Amma Ya Kamata Ya Janye — Baba-Ahmed

2027: Kasancewa Ɗan Arewa Kaɗai Ba Zai Tabbatar Da Samun Ƙuri’u Ba – Baba-Ahmed

June 4, 2026
Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

June 4, 2026
Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

June 4, 2026
Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

June 4, 2026
Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

June 3, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.