ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 11, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Farashin Kayan Masarufi Ya Sauka A Karon Farko Cikin Wata 11 A Nijeriya- NBS

by Sadiq
3 years ago
NBS

Hukumar Kididdiga ta Kasa (NBS), ta sanar da saukar farashin kayayyaki a sassan kasar nan a cikin watan Disamba 2022, irinsa na farko a cikin watanni 11 da aka shafe ana fama da tsadar kayayyaki musamman na abinci.

Alkaluman da NBS ta fitar, ya ce tsadar rayuwar ta ragu zuwa kashi 21.34 daga kashi 21.47 da aka gani a watan Nuwamba 2022, yayin da tsadar kayayyakin masarufi ya sauka daga kasha 24.13 zuwa kashi 23.75, duk da cewa akwai matsalar rashin tsayuwar farashi a wasu yankuna na kasar nan.

  • Akwai Hatsarin Gaske Mika Mulkin Nijeriya A Hannun Tinubu ko Obi – Atiku 
  • A Boye DSS Ta Ayyana Cafko Emefiele – Femi Falana

Saukar farashin a cewar NBS, ya zo ne cikin watan na Disamba dai-dai lokacin da jama’a ke shirin fara bukukuwan Kirsimati da na sabuwar shekara.

ADVERTISEMENT

Rahoton na NBS ya ce kayayyakin da farashinsu ya sauka sun kunshi na abinci da nau’ikan ababen sha sai kuma farashin sufuri da shi ma ya sauka lamarin da ya samar da sassauci ga tsadar rayuwar da jama’a ke fama da shi.

Rahoton na NBS dauke da wannan alkaluma na zuwa ne a dai-dai lokacin da kwamitin manufofin kudi na babban bankin Nijeriya (CBN) ke shirin gudanar da wani taron masu ruwa da tsaki irinsa na farko cikin shekarar nan, ganawar da ake sa ran ta tabo hanyoyin magance matsalar tsadar rayuwa da tashin farashin kayayyakin da al’ummar kasar nan masu karamin karfi ke fama da shi.

LABARAI MASU NASABA

Atiku Ya Buƙaci Ayyana Dokar Ta-ɓaci Kan Tsaro, Ya Yi Gargadi Kan Yawaitar Hare-Hare Kan Makarantu

Auren Gata: Babu Saki Sai Da Amincewar Hisbah – Daurawa

MASU ALAKA

Rashin Tsaro: Atiku Ya Yi Allah-wadai Da Harin Makarantar ‘Yan Mata Ta Kebbi
Manyan Labarai

Atiku Ya Buƙaci Ayyana Dokar Ta-ɓaci Kan Tsaro, Ya Yi Gargadi Kan Yawaitar Hare-Hare Kan Makarantu

June 11, 2026
Auren Gata: Babu Saki Sai Da Amincewar Hisbah – Daurawa
Manyan Labarai

Auren Gata: Babu Saki Sai Da Amincewar Hisbah – Daurawa

June 10, 2026
Hakimin Da Aka Sace A Jihar Kogi Ya Shaki Iskar ‘Yanci
Manyan Labarai

An Daƙile Yunƙurin Sace Ɗalibai Masu Zana Jarabawar WASSCE A Kogi

June 10, 2026
Next Post
Ba Zai Yiwu A Shafawa Amfanin Allurar Rigakafin Sin Bakin Fenti Ta Hanyar Kitsa Karya Ba

Ba Zai Yiwu A Shafawa Amfanin Allurar Rigakafin Sin Bakin Fenti Ta Hanyar Kitsa Karya Ba

LABARAI MASU NASABA

Nijeriya da Habasha Sun Ƙulla Yarjejeniyar Dawo Da Fursunonin Nijeriya Sama da 100

Nijeriya da Habasha Sun Ƙulla Yarjejeniyar Dawo Da Fursunonin Nijeriya Sama da 100

June 11, 2026
Za A Kammala Aikin Bututun Iskar Gas Na AKK A Disambar 2024 – NNPC

Na Yi Matuƙar Mamakin Sammaci A Kaina – Mele Kyari

June 11, 2026
inec

INEC: APC da LP Ne Kaɗai Suka Cancanci Shiga Zaɓen Cike Gurbi Na Majalisar Dokokin Kebbi

June 11, 2026
Rashin Tsaro: Atiku Ya Yi Allah-wadai Da Harin Makarantar ‘Yan Mata Ta Kebbi

Atiku Ya Buƙaci Ayyana Dokar Ta-ɓaci Kan Tsaro, Ya Yi Gargadi Kan Yawaitar Hare-Hare Kan Makarantu

June 11, 2026
An Kafa Yanki Mafi Girma Na Hade Ayyukan Samar Da Wutar Lantarki Da Sarrafa Makamashin Hydrogen Da Adana Makamashi A Kasar Sin

An Kafa Yanki Mafi Girma Na Hade Ayyukan Samar Da Wutar Lantarki Da Sarrafa Makamashin Hydrogen Da Adana Makamashi A Kasar Sin

June 10, 2026
Auren Gata: Babu Saki Sai Da Amincewar Hisbah – Daurawa

Auren Gata: Babu Saki Sai Da Amincewar Hisbah – Daurawa

June 10, 2026
An Kaddamar Da Taron Dandalin Tattauna Hadin Gwiwar Fasahohi Da Masana’antun Aikin Gona na Sin Da Afirka A Kenya

An Kaddamar Da Taron Dandalin Tattauna Hadin Gwiwar Fasahohi Da Masana’antun Aikin Gona na Sin Da Afirka A Kenya

June 10, 2026
NNPCL

Zargin Sace Naira Tiriliyan 210: Majalisa Ta Bayar da Umarnin Kama Tsohon Shugaban NNPC, Mele Kyari

June 10, 2026
Wakilin Sin: Bangaren Sin Yana Goyon Bayan Kasashen Afirka a Fannin Magance Matsalolin Nahiyar Bisa Hanyoyin Da Suka Dace Da Su

Wakilin Sin: Bangaren Sin Yana Goyon Bayan Kasashen Afirka a Fannin Magance Matsalolin Nahiyar Bisa Hanyoyin Da Suka Dace Da Su

June 10, 2026
An Kashe ’Yan Bindiga Biyu A Abuja

An Kashe ’Yan Bindiga Biyu A Abuja

June 10, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.