ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Friday, July 17, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Gwamnan Bauchi Ya Aikewa Majalisa Sunayen Kwamishinoni 23 Don Tantancesu

by Sulaiman
3 years ago
Gwamnan Bauchi

Gwamnan jihar Bauchi, Bala Muhammad ya aike wa Majalisa dokokin jihar sunayen mutum ashirin da uku (23) da ya zaba a matsayin Kwamishinoninsa da yake fatan Majalisar za ta tantance tare da amincewa da su a matsayin Kwamishinoni kuma mambobin Majalisar zartaswar jihar. 

 

Wannan matakin an yi ne bisa dogara da sashin doka kamar yadda kundin tsarin mulkin kasa ta 1999 ta tanadar

ADVERTISEMENT
  • Gwamnatin Bauchi Ta Ware Rawunan Wasu Hakimai 6 Kan Kutsa Kai Cikin Harkokin Siyasa

A yayin zaman Majalisar na ranar Litinin da kakakin Majalisar, Rt. Hon. Abubakar Y Suleiman ya jagoranta ne Majalisar ta samu sakon gwamnan Bala Muhammad da ke neman a amince da zabin da ya yi wa mutanen a matsayin Kwamishinoni.

 

LABARAI MASU NASABA

Zaben Fidda Gwani Da Ake Takaddama:APC Ta Dauki Matakan Kauce Wa Shari’o’in Kotu

Sake Daukar Shettima Da Tinubu Ya Yi Zai Kara Karfafa APC A Zaben 2027 –Farfesa Yerima

Shugaban masu rinkaye na Majalisar, Saleh Hodi Jibir ne ya karanta sakon gwamnan.

 

Kamar yadda yake a jerin sunayen da gwamnan ya aike, karamar hukumar Alkaleri ta samu zababbun Kwamishinoni biyu Maiwada Bello (Geo Barrister) da Ibrahim Gambo; kazalika ita ma karamar hukumar Bauchi ta samu zababbun Kwamishinoni biyu masu suna Mahmoud Babamaji Abubakar da Hon. Danlami Ahmed Kawule; Bogoro: Tsammani Lydia Haruna; Dambam: Ahmed Sarki Jalam; Darazo: Yakubu Ibrahim Hamza; Dass: Usman Santuraki; Ganjuwa: Abdul Hassan; Gamawa: Muhammad Salees; Giade: Dr. Yakubu Adamu.

 

Saura su ne: Jama’are: Usman Abdulkadir Moddibo; Itas/Gadau: Hajara Jibrin Gidado; Katagum: Hon. Farouk Mustapha; Kirfi: Hajara Yakubu Wanka; Misau: Aminu Hammayo; Ningi: Hassan El-Yakub, SAN; Shira: Muhammad Hamisu Shira; da kuma Tafawa Balewa: Silas Madugu.

 

Har-ila-yau a karamar hukumar Tafawa Balewa, gwamnan ya zabo Abubakar Abdulhamid Bununu; sannan, ita ma karamar hukumar Toro ta na da zababbun Kwamishinoni biyu Jamila Muhammad Dahiru da Dr. Adamu Umar Sambo; Warji: Abdulrazak Nuhu Zaki, sai kuma a karamar hukumar Zaki, gwamnan ya zabi Amina Muhammad Katagum a matsayin wacce yake so a matsayin Kwamishinoni.

 

A fadin sanarwar manema labarai da mai magana da yawun kakakin Majalisar, Abdul Ahmad Burra, Hon. Barr. Habibu Umar (Da ke wakiltar mazabar Kirfi) ya bada shawarar Majalisar ta ware ranakun 2, 3 da 4 na watan Augustan 2023 a matsayin ranakun tantance Kwamishinoni. Sai ya samu marawar bayan Hon. Lawan Dauda (Mazabar Sade).

 

Daga nan Majalisar ta amince da ware ranakun 2, 3 da 4 domin aikin tantance zababbun Kwamishinonin jihar.

Gwamnan Bauchi
Sulaiman
+ postsBio
  • Sulaiman
    Sin Ta Mika Sabuwar Manhajar Gargadin Gaggawa Ta MAZU Ga Djibouti
  • Sulaiman
    Kwamitin Ba Da Shawara Kan Hadin Gwiwar Kasa Da Kasa Na Dandalin BRI Ya Yi Taronsa Na 2026
  • Sulaiman
    Wang Huning Ya Ziyarci Koriya Ta Arewa
  • Sulaiman
    Yawan Mu’amalar Kudi Tsakanin Mazauna Sin Da ’Yan Kasashen Waje Ya Hau Wani Sabon Matsayi A Tarihi

MASU ALAKA

Zaben Fidda Gwani Da Ake Takaddama:APC Ta Dauki Matakan Kauce Wa Shari’o’in Kotu
Rahotonni

Zaben Fidda Gwani Da Ake Takaddama:APC Ta Dauki Matakan Kauce Wa Shari’o’in Kotu

July 17, 2026
Sake Daukar Shettima Da Tinubu Ya Yi Zai Kara Karfafa APC A Zaben 2027 –Farfesa Yerima
Labarai

Sake Daukar Shettima Da Tinubu Ya Yi Zai Kara Karfafa APC A Zaben 2027 –Farfesa Yerima

July 17, 2026
Gasar Kofin Duniya: Da Ƙarfinmu Muka Kawo Matakin Da Muke Yanzu – Messi
Manyan Labarai

Gasar Kofin Duniya: Da Ƙarfinmu Muka Kawo Matakin Da Muke Yanzu – Messi

July 17, 2026
Next Post
Mbappe Ya Samu Tayin Fam Miliyan 300 Daga Al Hilal Ta Saudiya

Mbappe Ya Samu Tayin Fam Miliyan 300 Daga Al Hilal Ta Saudiya

LABARAI MASU NASABA

Zaben Fidda Gwani Da Ake Takaddama:APC Ta Dauki Matakan Kauce Wa Shari’o’in Kotu

Zaben Fidda Gwani Da Ake Takaddama:APC Ta Dauki Matakan Kauce Wa Shari’o’in Kotu

July 17, 2026
Sin Ta Mika Sabuwar Manhajar Gargadin Gaggawa Ta MAZU Ga Djibouti

Sin Ta Mika Sabuwar Manhajar Gargadin Gaggawa Ta MAZU Ga Djibouti

July 17, 2026
Sake Daukar Shettima Da Tinubu Ya Yi Zai Kara Karfafa APC A Zaben 2027 –Farfesa Yerima

Sake Daukar Shettima Da Tinubu Ya Yi Zai Kara Karfafa APC A Zaben 2027 –Farfesa Yerima

July 17, 2026
Kwamitin Ba Da Shawara Kan Hadin Gwiwar Kasa Da Kasa Na Dandalin BRI Ya Yi Taronsa Na 2026

Kwamitin Ba Da Shawara Kan Hadin Gwiwar Kasa Da Kasa Na Dandalin BRI Ya Yi Taronsa Na 2026

July 17, 2026
Wang Huning Ya Ziyarci Koriya Ta Arewa

Wang Huning Ya Ziyarci Koriya Ta Arewa

July 17, 2026
Yawan Mu’amalar Kudi Tsakanin Mazauna Sin Da ’Yan Kasashen Waje Ya Hau Wani Sabon Matsayi A Tarihi

Yawan Mu’amalar Kudi Tsakanin Mazauna Sin Da ’Yan Kasashen Waje Ya Hau Wani Sabon Matsayi A Tarihi

July 17, 2026
Gasar Kofin Duniya: Da Ƙarfinmu Muka Kawo Matakin Da Muke Yanzu – Messi

Gasar Kofin Duniya: Da Ƙarfinmu Muka Kawo Matakin Da Muke Yanzu – Messi

July 17, 2026
Matatar Man Dangote Ta Dawo Sayar Da Fetur A Dala

Matatar Man Dangote Ta Dawo Sayar Da Fetur A Dala

July 17, 2026
Xi Jinping Ya Halarci Bikin Bude Babban Taron AI Na Duniya Na 2026 Tare Da Gabatar Da Jawabi

Xi Jinping Ya Halarci Bikin Bude Babban Taron AI Na Duniya Na 2026 Tare Da Gabatar Da Jawabi

July 17, 2026
Falalar Salatut Tasbihi

Falalar Salatut Tasbihi

July 17, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.