ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Sunday, June 14, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Gwamnan Zamfara Ya Jajanta Wa Iyalan Da Harin Jirgin Sojoji Ya Rutsa Da Su

by Hussain Kauran
1 year ago
Gwamna

Gwamnan Zamfara Dauda Lawal ya jajanta wa iyalan fararen hula da harin da jirgin saman Sojojin yaƙin ya rutsa da su a Tungar Kara da ke kananan hukumar Zurmi da Maradun.

Mataimakin na musammam kan yaɗa labarai da sadarwa na gwamna Suleman Bala Idris ne ya bayyana haka a takardar da ya sa mahannu ga manaima labarai.

  • ‘Yan Bindiga Sun Yanka Wa Mutanen Zamfara Haraji Mai Yawa
  • Zamfara Ta Shirya Wa Kiwo, In Ji Ministan Bunkasa Kiwon Dabbobi

A cewarsa harin ya rutsa da fararen hular da suka rasa rayukansu sakamakon ‘yan bindigar da suka tsere daga Gidan Makera a gundumar Boko a karamar hukumar Zurmi zuwa Kauyukan Maradun.

ADVERTISEMENT

A cewarsa, rundunar Sojin Fansar Yamma da sauran Jami’an tsaron na iyalanka ƙoƙarinsu wajan yaƙi da ‘yan bindiga da suka addabi jihar.

“Wannan harin da sojoji suka yi ya rage wa ‘yan bindigan kwarin gwuiwa matuƙa, ya kuma nuna aniyar rundunar sojojin saman Najeriya na gudanar da aikin da kundin tsarin mulkin kasar ya ba shi na kare rayukan jama’a da kuma kare rayuka da dukiyoyin jama’a.

LABARAI MASU NASABA

Talauci Ya Sake Karuwa Da Kashi 63 Duk Da Sauye-sauyen Tattalin Arzikin Da Gwamnati Ta Yi – IMF

Gwamnonin Arewa-maso-yamma Sun Kaddamar Da Shirin Rage Radadin Talauci A Yankin

“A matsayinmu na gwamnati mai kishin kasa, muna tabbatar wa daukacin al’ummar jihar cewa, gwamnatin jihar Zamfara ta tsaya tsayin daka wajen ganin ta ci gaba da dorewar nasarorin da aka samu a yaki da ‘yan Bindiga da. Nasarar da aka samu a baya-bayan nan na nuni da cewa kokarin hadin gwiwa tsakanin hukumomin tsaro na jiha da na tarayya ya haifar da sakamako mai kyau.

“A bisa wadannan nasarorin da aka samu, gwamnatin jihar ta sake jaddada aniyar ta na bayar da dukkanin tallafin da ya kamata ga rundunar sojin saman Najeriya da sauran hukumomin tsaro domin ci gaba da gudanar da ayyukansu da kuma samar da zaman lafiya mai dorewa a jihar.

“Gwamnatin jihar na mika ta’aziyyarta ga iyalan jami’an JTF da suka rasa rayukansu tare da ba su tabbacin cewa sadaukarwar da mamacin suka yi ba zai tafi a banza ba. Gwamnati za ta ba da tallafi da taimakon da ya dace ga iyalan wadanda suka rasu.

“A karshe, gwamnati na kira ga jama’a da su lura, su kai rahoton duk wani abu da ake zargi, sannan su ba jami’an tsaro cikakken hadin kai. ta hanyar hadin kai dan samun nasarar yaki da ‘yan Bindiga, tare da samar da zaman lafiya da kwanciyar hankali a jihar Zamfara.”

Gwamna
Hussain Kauran
+ postsBio

    MASU ALAKA

    Talauci Ya Sake Karuwa Da Kashi 63 Duk Da Sauye-sauyen Tattalin Arzikin Da Gwamnati Ta Yi – IMF
    Rahotonni

    Talauci Ya Sake Karuwa Da Kashi 63 Duk Da Sauye-sauyen Tattalin Arzikin Da Gwamnati Ta Yi – IMF

    June 13, 2026
    Gwamnonin Arewa-maso-yamma Sun Kaddamar Da Shirin Rage Radadin Talauci A Yankin
    Rahotonni

    Gwamnonin Arewa-maso-yamma Sun Kaddamar Da Shirin Rage Radadin Talauci A Yankin

    June 13, 2026
    Labarai

    Sake Jan Damarar Soja Da Japan Ke Yi Karin Alama Ce Mai Hadari

    June 13, 2026
    Next Post
    Daga Cikon Benci Zuwa Cikakken Jarumin Kannywood – Abubakar Waziri

    Daga Cikon Benci Zuwa Cikakken Jarumin Kannywood - Abubakar Waziri

    LABARAI MASU NASABA

    Cututtukan Da Aka Fi Fama Da Su Lokacin Damina Da Yadda Za A Kauce Musu (1)

    Cututtukan Da Aka Fi Fama Da Su Lokacin Damina Da Yadda Za A Kauce Musu (1)

    June 13, 2026
    Talauci Ya Sake Karuwa Da Kashi 63 Duk Da Sauye-sauyen Tattalin Arzikin Da Gwamnati Ta Yi – IMF

    Talauci Ya Sake Karuwa Da Kashi 63 Duk Da Sauye-sauyen Tattalin Arzikin Da Gwamnati Ta Yi – IMF

    June 13, 2026
    Muhallin Halittu Da Aka Yi Gado A Kasar Sin Sun Samu Ci Gaba Ta Fuskar Ba Su Kariya

    Muhallin Halittu Da Aka Yi Gado A Kasar Sin Sun Samu Ci Gaba Ta Fuskar Ba Su Kariya

    June 13, 2026
    Gwamnonin Arewa-maso-yamma Sun Kaddamar Da Shirin Rage Radadin Talauci A Yankin

    Gwamnonin Arewa-maso-yamma Sun Kaddamar Da Shirin Rage Radadin Talauci A Yankin

    June 13, 2026

    Sake Jan Damarar Soja Da Japan Ke Yi Karin Alama Ce Mai Hadari

    June 13, 2026
    NANS Ta Kafa Kwamitin Ganin Yadda Ake Tafiyar Da Ayyukan TETFund

    NANS Ta Kafa Kwamitin Ganin Yadda Ake Tafiyar Da Ayyukan TETFund

    June 13, 2026
    Shugaban Majalisar Bayar Da Shawara Kan Harkokin Siyasa Ta Kasar Sin Ya Yi Kira Da A Raya Dangantakar Gabobi Biyu Na Mashigin Tekun Taiwan Cikin Lumana

    Shugaban Majalisar Bayar Da Shawara Kan Harkokin Siyasa Ta Kasar Sin Ya Yi Kira Da A Raya Dangantakar Gabobi Biyu Na Mashigin Tekun Taiwan Cikin Lumana

    June 13, 2026
    Ghana Za Ta Kai Ƙarar Canada Kotu Kan Hana Thomas Partey Shiga Ƙasar

    Ghana Za Ta Kai Ƙarar Canada Kotu Kan Hana Thomas Partey Shiga Ƙasar

    June 13, 2026
    Sin Ta Zama Abin Koyi Na Sauyi Da Ci Gaba Ga Kasashe Da Dama, In Ji Shalva Papuashvili

    Sin Ta Zama Abin Koyi Na Sauyi Da Ci Gaba Ga Kasashe Da Dama, In Ji Shalva Papuashvili

    June 13, 2026
    Garkuwa Da Mutane Na Barazana Ga Dalibai Miliyan 1.9 Masu Jarrabawar WAEC A Sassan Nijeriya

    Garkuwa Da Mutane Na Barazana Ga Dalibai Miliyan 1.9 Masu Jarrabawar WAEC A Sassan Nijeriya

    June 13, 2026

    © 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

    No Result
    View All Result
    • Gida
    • Labarai
      • Manyan Labarai
      • Kananan Labarai
      • Masarautu
      • Bakon Marubuci
      • Dausayin Musulunci
      • Daga Kasar Sin
      • Nishadi
      • Noma Da Kiwo
      • Sana’a Sa’a
      • Tambarin Dimokuradiyya
      • Taskira
      • Daga Birnin Sin
      • Ado Da Kwalliya
    • Siyasa
    • Wasanni
    • Al’adu
    • Al’ajabi
    • Labaran Kasuwanci
    • Karanta cikin Turanci

    © 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.