ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Tuesday, June 9, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Gwamnatin Kano Ta Nemi A Kama Ganduje Kan Zargin Kalaman Barazana Game Da Tsaro

by Sadiq
6 months ago
Ganduje

Gwamnatin Jihar Kano ta bukaci a binciki tare da kama tsohon gwamnan jihar, Abdullahi Umar Ganduje, saboda maganganun da ta ce suna barazana ga tsaron jihar.

A taron majalisar zartarwa na jihar da aka gudanar a ranar Alhamis, an tattauna kan kalaman Ganduje da Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawa, Barau Jibrin, inda suka ce Kano na ƙara fuskantar barazanar ‘yan bindiga, tare da shirin ɗaukar mutane 12,000 don kafa wata sabuwar rundunar addini da ake kira Khairul Nas.

  • Furucin Takaichi Game Da Taiwan Ya Aike Da Mummunan Sako Ga ’Yan Awaren Yankin
  • An Jinjinawa Dabarun Kasar Sin Na Ci Gaban Noma Da Ciniki Mai Dorewa

Kwamishinan yaɗa labarai, Ibrahim Abdullahi Waiya, ya ce irin waɗannan kalamai na iya lalata ƙoƙarin da gwamnatin jihar da na tarayya wajen inganta tsaro.

ADVERTISEMENT

Ya kuma ce ƙasa da sa’o’i 48 bayan kalaman, wasu ‘yan bindiga sun shiga wasu ƙauyuka a kan iyakar jihar, lamarin da ya sa ake tunanin ko lamarin na da alaƙa da waɗancan kalamai.

Gwamnatin ta jaddada cewa ba za ta yadda wani ya kafa rundunar tsaro ba.

LABARAI MASU NASABA

Legas Ce Ta Samar Da Dangote Da Abdulsamad, Ba Kano Ba – Shettima

’Yan Bindiga Sun Sace Dattawan Zamfara 50 Yayin Taron Sulhu A Cikin Daji

Ta kuma gargaɗi ‘yan siyasa da su daina yin maganganun da za su tada hankalin jama’a, tare da tabbatar wa al’ummar Kano cewa gwamnati za ta ci gaba da tabbatar da zaman lafiya da doka a faɗin jihar.

MASU ALAKA

Legas Ce Ta Samar Da Dangote Da Abdulsamad, Ba Kano Ba – Shettima
Manyan Labarai

Legas Ce Ta Samar Da Dangote Da Abdulsamad, Ba Kano Ba – Shettima

June 9, 2026
Zamfara
Manyan Labarai

’Yan Bindiga Sun Sace Dattawan Zamfara 50 Yayin Taron Sulhu A Cikin Daji

June 8, 2026
Gwamnatin Tarayya Zata Biya Naira Biliyan 700 Ga Ƴan Kwangila 1,240 Da Aka Tantance
Manyan Labarai

Gwamnatin Tarayya Zata Biya Naira Biliyan 700 Ga Ƴan Kwangila 1,240 Da Aka Tantance

June 8, 2026
Next Post
Sin Ta Baiwa Kauyen Gwaji Na Rage Talauci Na Sin Da Habasha Na’urorin Aikin Noma

Sin Ta Baiwa Kauyen Gwaji Na Rage Talauci Na Sin Da Habasha Na’urorin Aikin Noma

LABARAI MASU NASABA

Legas Ce Ta Samar Da Dangote Da Abdulsamad, Ba Kano Ba – Shettima

Legas Ce Ta Samar Da Dangote Da Abdulsamad, Ba Kano Ba – Shettima

June 9, 2026
Sojoji

Ilimi Ne Babban Makamin Daƙile Ta’addanci — Ministan Tsaro

June 8, 2026
Sin Da Koriya Ta Arewa Na Fuskantar Sabbin Damammaki Da Kudurori In Ji Shugaba Xi Jinping

Sin Da Koriya Ta Arewa Na Fuskantar Sabbin Damammaki Da Kudurori In Ji Shugaba Xi Jinping

June 8, 2026
Kasar Sin Ta Yi Kira Ga EU Ta Hada Hannu Da Ita Domin Inganta Hadin Gwiwar Tattalin Arziki Da Cinikayya A Tsakaninsu

Kasar Sin Ta Yi Kira Ga EU Ta Hada Hannu Da Ita Domin Inganta Hadin Gwiwar Tattalin Arziki Da Cinikayya A Tsakaninsu

June 8, 2026
Ngoshe: Boko Haram Ta Saki Mata da Yara 416 da Aka Sace A Borno

Gwamnatin Borno Ta Musanta Biyan Kuɗin Fansa Domin Kuɓutar da Mutane 360

June 8, 2026
Kasar Sin Ta Fara Wani Aikin Hanyar Ruwa A Kogi Mafi Tsawo Na 3 A Duniya

Kasar Sin Ta Fara Wani Aikin Hanyar Ruwa A Kogi Mafi Tsawo Na 3 A Duniya

June 8, 2026
Zamfara

’Yan Bindiga Sun Sace Dattawan Zamfara 50 Yayin Taron Sulhu A Cikin Daji

June 8, 2026
Xi Jinping Ya Tattauna Da Kim Jong Un

Xi Jinping Ya Tattauna Da Kim Jong Un

June 8, 2026
Yari Ya Dace Da Rayuwar Mulki Da Kasuwanci

Yari Ya Dace Da Rayuwar Mulki Da Kasuwanci

June 8, 2026
Me Kashim Imam Ke Yi A Yanzu?

Me Kashim Imam Ke Yi A Yanzu?

June 8, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.