ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Tuesday, June 23, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Hajjin 2025: Alhajin Kano Ya Rasu A Makka Kwana Ɗaya Kafin Arfa

by Sadiq
1 year ago
Hajji

Wani mahajjaci daga Jihar Kano mai suna Shu’aibu Jibrin ya rasu a birnin Makka da ke ƙasar Saudiyya, kwana ɗaya kafin a fara gudanar da ibadar Hajji ta shekarar 2025.

Mai magana da yawun Hukumar Jin Daɗin Alhazai ta Jihar Kano, Malam Suleiman Dederi, ne ya tabbatar da rasuwar Jibrin, inda ya ce marigayin ya rasu a ranar Talata bayan wata gajeriyar rashin lafiya.

  • Zaman Lafiya A Duniya: Mu Baje Sin Da Amurka A Faifai
  • Sin: Batun Taiwan Sha’ani Ne Na Cikin Gidan Kasar Sin Kuma Bai Yi Kama Da Rikicin Ukraine Ba

Ɗaya daga cikin ‘yan uwansa, Sama’uddin Aliyu Kadawa, wanda shi ma na cikin mahajjatan, ya shaida wa manema labarai a Makka cewa marigayin yana cikin ƙoshin lafiya kafin tafiyarsu daga gida.

ADVERTISEMENT

“Bayan ya fara jin jiki, an kai shi Asibitin Sarki Abdulazeez inda ya kwana biyu kafin a sallame shi saboda ya samu lafiya.

“Amma daga baya sai yanayinsa ya ƙara taɓarɓarewa, aka sake garzayawa da shi asibiti. Duk da ƙoƙarin likitocin Nijeriya da na asibitin Saudiyya, ya rasu da misalin ƙarfe 2:50 na dare,” in ji shi.

LABARAI MASU NASABA

Tinubu Ya Aike Da Ƙudirin Kafa ‘Yansandan Jihohi Zuwa Majalisar Dattawa

Yadda Lakurawa Suka tare Babbar Hanyar Zuwa Neja, Tare Da Jefa Jama’a Cikin Firgici

Aliyu, ya bayyana cewa Jibrin manomi ne daga ƙauyen Gargai da ke ƙaramar hukumar Bebeji a Kano.

Ya kuma ce yana fama da cutar gyambon ciki da hawan jini.

Likitoci sun bayyana cewa rasuwarsa ta faru ne sakamakon bugun zuciya da gazawar zuciya.

MASU ALAKA

Cire Tallafin Mai: Za A Fara Bai Wa Talakawa Dubu 8 Duk Wata
Manyan Labarai

Tinubu Ya Aike Da Ƙudirin Kafa ‘Yansandan Jihohi Zuwa Majalisar Dattawa

June 23, 2026
‘Yan Bindiga Sun Harbi Fasinjoji 2 A Jihar Neja
Manyan Labarai

Yadda Lakurawa Suka tare Babbar Hanyar Zuwa Neja, Tare Da Jefa Jama’a Cikin Firgici

June 23, 2026
Fadar Shugaban Ƙasa Ta Yi Watsi Da Kiran Obi Na Buƙatar Tinubu Ya Yi Murabus
Manyan Labarai

Fadar Shugaban Ƙasa Ta Yi Watsi Da Kiran Obi Na Buƙatar Tinubu Ya Yi Murabus

June 23, 2026
Next Post
Hajjin Bana: Falalar Tsayuwar Arfa

Hajjin Bana: Falalar Tsayuwar Arfa

LABARAI MASU NASABA

An Wallafa Litattafan “Zababbun Makaloli Game Da Gina Jam’iyya Na Xi Jinping” Kashi Na 1 Da Na 2

An Wallafa Litattafan “Zababbun Makaloli Game Da Gina Jam’iyya Na Xi Jinping” Kashi Na 1 Da Na 2

June 23, 2026
Wang Yi: Sin A Shirye Take Ta Yi Aiki Da Mambobin BRICS Don Tinkarar Kalubalen Da Duniya Ke Fuskanta

Wang Yi: Sin A Shirye Take Ta Yi Aiki Da Mambobin BRICS Don Tinkarar Kalubalen Da Duniya Ke Fuskanta

June 23, 2026
Cire Tallafin Mai: Za A Fara Bai Wa Talakawa Dubu 8 Duk Wata

Tinubu Ya Aike Da Ƙudirin Kafa ‘Yansandan Jihohi Zuwa Majalisar Dattawa

June 23, 2026
Sojoji Sun Kashe ‘Yan Bindiga, Sun Ceto Mutane A Kaduna Da Filato

Sojoji Sun Kashe ‘Yan Bindiga 2 Tare Da Kama Wasu A Kaduna

June 23, 2026
‘Yan Bindiga Sun Harbi Fasinjoji 2 A Jihar Neja

Yadda Lakurawa Suka tare Babbar Hanyar Zuwa Neja, Tare Da Jefa Jama’a Cikin Firgici

June 23, 2026
Yara 14 Sun Rasu Sakamakon Gobara A Kudancin Indiya

Yara 14 Sun Rasu Sakamakon Gobara A Kudancin Indiya

June 23, 2026
Fadar Shugaban Ƙasa Ta Yi Watsi Da Kiran Obi Na Buƙatar Tinubu Ya Yi Murabus

Fadar Shugaban Ƙasa Ta Yi Watsi Da Kiran Obi Na Buƙatar Tinubu Ya Yi Murabus

June 23, 2026
Sojoji Sun Ceto Mutane 47 Da ISWAP Suka Sace A Jihar Borno

Sojoji Sun Ceto Mutane 47 Da ISWAP Suka Sace A Jihar Borno

June 23, 2026
’Yan Bindiga Sun Sace Matafiya 28 A Jihar Filato

An Kashe Mutane 19 A Wani Sabon Hari A Filato

June 23, 2026
Jami’an Tsaro Sun Kama Mutane 3 Da Makamai A Kogi

Jami’an Tsaro Sun Kama Mutane 3 Da Makamai A Kogi

June 23, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.