ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Tuesday, June 23, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Tinubu Ya Aike Da Ƙudirin Kafa ‘Yansandan Jihohi Zuwa Majalisar Dattawa

by Sadiq
3 hours ago

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya aike da ƙudurin kafa ‘yansandan jihohi zuwa Majalisar Dattawa domin kafa rundunar a faɗin jihohin Nijeriya.

An karanta ƙudirin a zauren Majalisar Dattawa a ranar Talata, inda Shugaban Majalisar, Godswill Akpabio, ya gabatar da wasiƙar shugaban ƙasar.

Ƙudirin na neman yin gyara ga Kundin Tsarin Mulkin Nijeriya na shekarar 1999 domin samar da tubalin doka da zai bai wa jihohi damar kafa da gudanar da rundunar ‘yansandansu.

ADVERTISEMENT

A cewar Tinubu, ƙudirin na da nufin ƙarfafa tsarin tsaron N8jeriya tare da bai wa gwamnatocin jihohi damar taka rawa sosai wajen magance matsalolin tsaro.

Shugaban ƙasar ya ce ƙudirin ya ginu ne kan ƙoƙarin da Majalisar Dokoki ta fara, kuma ya ƙunshi matakan da za su tabbatar da cewa rundunar ‘yansanda ta tarayya da ta jihohi za su yi aiki tare yadda ya kamata.

LABARAI MASU NASABA

Yan Bindiga Sun Kashe Manoma Shida A Birnin Gwari Ta Jihar Kaduna

Yadda Lakurawa Suka tare Babbar Hanyar Zuwa Neja, Tare Da Jefa Jama’a Cikin Firgici

Ya buƙaci Majalisar Dattawa da ta yi gaggawar nazari tare da amincewa da ƙudirin, yana mai bayyana shi a matsayin wani muhimmin ɓangare na gyaran tsarin tsaro da gwamnatinsa ke aiwatarwa.

Bayan karanta wasiƙar, Majalisar Dattawa ta miƙa ƙudirin ga Kwamitinta na Duba Kundin Tsarin Mulki domin ci gaba da aikin dokoki.

Wannan mataki na zuwa ne yayin da ake ci gaba da samun kiraye-kirayen kafa ‘yansandan jihohi domin taimakawa wajen magance matsalolin tsaro kamar ta’addanci, ‘yan bindiga, garkuwa da mutane da sauran laifuka a faɗin Nijeriya.

MASU ALAKA

'Yan Bindiga
Manyan Labarai

Yan Bindiga Sun Kashe Manoma Shida A Birnin Gwari Ta Jihar Kaduna

June 23, 2026
‘Yan Bindiga Sun Harbi Fasinjoji 2 A Jihar Neja
Manyan Labarai

Yadda Lakurawa Suka tare Babbar Hanyar Zuwa Neja, Tare Da Jefa Jama’a Cikin Firgici

June 23, 2026
Fadar Shugaban Ƙasa Ta Yi Watsi Da Kiran Obi Na Buƙatar Tinubu Ya Yi Murabus
Manyan Labarai

Fadar Shugaban Ƙasa Ta Yi Watsi Da Kiran Obi Na Buƙatar Tinubu Ya Yi Murabus

June 23, 2026
Next Post
Wang Yi: Sin A Shirye Take Ta Yi Aiki Da Mambobin BRICS Don Tinkarar Kalubalen Da Duniya Ke Fuskanta

Wang Yi: Sin A Shirye Take Ta Yi Aiki Da Mambobin BRICS Don Tinkarar Kalubalen Da Duniya Ke Fuskanta

Discussion about this post

LABARAI MASU NASABA

'Yan Bindiga

Yan Bindiga Sun Kashe Manoma Shida A Birnin Gwari Ta Jihar Kaduna

June 23, 2026
An Wallafa Litattafan “Zababbun Makaloli Game Da Gina Jam’iyya Na Xi Jinping” Kashi Na 1 Da Na 2

An Wallafa Litattafan “Zababbun Makaloli Game Da Gina Jam’iyya Na Xi Jinping” Kashi Na 1 Da Na 2

June 23, 2026
Wang Yi: Sin A Shirye Take Ta Yi Aiki Da Mambobin BRICS Don Tinkarar Kalubalen Da Duniya Ke Fuskanta

Wang Yi: Sin A Shirye Take Ta Yi Aiki Da Mambobin BRICS Don Tinkarar Kalubalen Da Duniya Ke Fuskanta

June 23, 2026
Cire Tallafin Mai: Za A Fara Bai Wa Talakawa Dubu 8 Duk Wata

Tinubu Ya Aike Da Ƙudirin Kafa ‘Yansandan Jihohi Zuwa Majalisar Dattawa

June 23, 2026
Sojoji Sun Kashe ‘Yan Bindiga, Sun Ceto Mutane A Kaduna Da Filato

Sojoji Sun Kashe ‘Yan Bindiga 2 Tare Da Kama Wasu A Kaduna

June 23, 2026
‘Yan Bindiga Sun Harbi Fasinjoji 2 A Jihar Neja

Yadda Lakurawa Suka tare Babbar Hanyar Zuwa Neja, Tare Da Jefa Jama’a Cikin Firgici

June 23, 2026
Yara 14 Sun Rasu Sakamakon Gobara A Kudancin Indiya

Yara 14 Sun Rasu Sakamakon Gobara A Kudancin Indiya

June 23, 2026
Fadar Shugaban Ƙasa Ta Yi Watsi Da Kiran Obi Na Buƙatar Tinubu Ya Yi Murabus

Fadar Shugaban Ƙasa Ta Yi Watsi Da Kiran Obi Na Buƙatar Tinubu Ya Yi Murabus

June 23, 2026
Sojoji Sun Ceto Mutane 47 Da ISWAP Suka Sace A Jihar Borno

Sojoji Sun Ceto Mutane 47 Da ISWAP Suka Sace A Jihar Borno

June 23, 2026
’Yan Bindiga Sun Sace Matafiya 28 A Jihar Filato

An Kashe Mutane 19 A Wani Sabon Hari A Filato

June 23, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.