ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, September 9, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Harin ‘Yan Bindiga: Jama’a Sun Yi Zanga-zanga A Kaduna, Sun Nemi Taimakon Sarkin Zazzau

by Sadiq
3 years ago
Zazzau

Al’ummar kauyen Tunburku da ke unguwar Kidandan a Karamar Hukumar Giwa a Jihar Kaduna, sun gudanar da zanga-zangar lumana don nuna rashin dadinsu kan yadda ‘yan bindiga da suka addabi yankin.

Masu zanga-zangar da suka hada da matasa da tsofaffi, sun yi tattaki zuwa fadar masarautar Zazzau da ke Zariya.

  • Ba Wa Matasa Ilimi Zai Kawo Karshen Matsalar Tsaro – Tinubu
  • Za A Rataye Mutane 2 Sakamakon Kashe Dan Acaba A Adamawa

Malam Yusuf Jibrin, wanda ya yi magana a madadin al’ummar yankin, ya bayyana irin abubuwan da al’ummar ke fuskanta a sakamakon hare-haren ‘yan bindiga.

ADVERTISEMENT

Ya bayyana yadda hare-haren ‘yan bindiga ke gurgunta ayyukan noma da tattalin arziki, sannan yake haifar da babbar barazana ga zaman lafiya da tsaron daukacin al’ummar yankin.

Malam Amiru Abubakar, wani mazaunin garin, ya bayyana irin ta’asar da ‘yan bindiga ke yi ta hanyar kashe-kashe da sace-sace da kuma karbar haraji ga manoma don neman izinin yin noma.

LABARAI MASU NASABA

PDP Ta Musanta Mara Wa APM Baya A Bauchi

Sojoji Sun Dakile Hare-Hare, Sun Ceto Mutane 12 A Zamfara

Ya kara bayyana irin yadda mata ke fuskantar cin zarafi fyade da kuma sace-sacen dabbobi, wanda hakan ya sa gidaje da dama ba su da isasshen abinci.

“Suna sace mana dabbobi kuma sun dauke mu kamar bayi,” Abubakar ya koka.

A martaninsa, Sarkin Zazzau, Malam Ahmed Nuhu Bamalli, yayin da yake jajanta wa al’ummar, ya bayyana cewa ya sha samun irin wadannan rahotanni daga yankin.

“A gaskiya lamarin tsaro a Karamar Hukumar Giwa yana hana mu barci,” in ji Bamalli.

Sarkin ya tabbatar wa al’ummar jihar zai jajirce don ganin an magance matsalolinsu.

Ya yi alkawarin mika lamarin ga hukumomin da abin ya shafa domin daukar matakin da ya dace da gaggawa.

MASU ALAKA

Taron PDP Na Ƙasa: Ɓangaren Wike Ya Kafa Sabon NWC A Abuja
Labarai

PDP Ta Musanta Mara Wa APM Baya A Bauchi

September 9, 2026
Sojoji
Manyan Labarai

Sojoji Sun Dakile Hare-Hare, Sun Ceto Mutane 12 A Zamfara

September 9, 2026
'Yan Bindiga
Labarai

‘Yan Bindiga Sun Kashe 2, Sun Yi Garkuwa Da 26 A Kaduna

September 8, 2026
Next Post
Buhari Bai Taba Tsoma Baki A Mulkina Ba – Tinubu

Buhari Bai Taba Tsoma Baki A Mulkina Ba - Tinubu

LABARAI MASU NASABA

Taron PDP Na Ƙasa: Ɓangaren Wike Ya Kafa Sabon NWC A Abuja

PDP Ta Musanta Mara Wa APM Baya A Bauchi

September 9, 2026
Sojoji

Sojoji Sun Dakile Hare-Hare, Sun Ceto Mutane 12 A Zamfara

September 9, 2026
Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

September 8, 2026
Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

September 8, 2026
Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

September 8, 2026
'Yan Bindiga

‘Yan Bindiga Sun Kashe 2, Sun Yi Garkuwa Da 26 A Kaduna

September 8, 2026
Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

September 8, 2026
Yadda Taron Tattalin Arziki Da Zuba Jari Na Kwana Biyu Ya Gudana A Katsina

Gwamna Radda Ya Gabatar Da Kasafin N828.6bn Na 2027

September 8, 2026
Sin Za Ta Yi Aiki Tare Da Sassa Daban Daban Domin Mayar Da Fasahar AI Wata Dama Ta Cin Gajiya Mai Dorewa

Sin Za Ta Yi Aiki Tare Da Sassa Daban Daban Domin Mayar Da Fasahar AI Wata Dama Ta Cin Gajiya Mai Dorewa

September 8, 2026
Gwamnan Kebbi Ya Bayyana Shirin Sake Duba Albashin Malaman Firamare

Gwamna Idris Ya Rushe Majalisar Shugabannin Hukumar Zaɓe Ta Kebbi

September 8, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.