ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, September 9, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Hukumar NPA Ta Ƙara  Kaimi Wajen Janyo Masu Zuba Hannun Jari

by Bello Hamza
2 years ago
NPA

Hukumar kula da Tashoshin Jiragen Ruwa ta Kasa NPA, ta bukaci masu zuba hannun jari a fannin, da su zuba jarinsu, a bangaren Tashoshin Jiragen Ruwa.

Shugaban Hukumar, Dakta Abubakar Dantsoho ya yi kiran a yayin da ya kai ziyarar aiki na duba Tashoshin Jirgin Ruwa ta Onne da ta garin Fatakwal.

  • Harajin “VAT” Zai Kara Wa Al’ummar Kasar Nan Kuncin Rayuwa Ne Kawai – Gambo Danpass
  • Hukumar NPA Za Ta Sake Farfado Da Tasahar Jirgin Ruwa Ta Burutu

Dantsoho ya kuma bai wa masu son zuba hannun jari a fannin tabbacin cewa, hukumar za ta samar masu da kyakyawan yanyi domin gudanar da aikin su.

ADVERTISEMENT

Ya sanar da cewa, domin a samu nasarar kara bunkasa fannin, akwai bukatar bangaren kamfanoni  masu son zuba jari, so shigo cikin fannin, musamman wajen zuba hannun jari a bangaren kimiyyar zamani.

Dantsoho  ya buga misali da babban aikin Tashar ta Onne wacce ta faro shekaru biyar da suka gabata, a matsayin aikin da zai kara habaka ayyukan Tashar Jiragen ruwa a kasar.

LABARAI MASU NASABA

PDP Ta Musanta Mara Wa APM Baya A Bauchi

Sojoji Sun Dakile Hare-Hare, Sun Ceto Mutane 12 A Zamfara

A cewarsa, Tashar na da karfin da za a iya sauki manyan Jiragen ruwa da kuma sauran kaya.

Ya kuma bayar da tabbacin cewa, Hukumarsa, za ta samar da kariya da ta dace da kuma samar da kyakyawan yani, ga masu son zuba jari a fanin.

Shugaban ya yi kira ga sauran masu ruwa da tsaki da su shigo cikin fannin domin a kara karfafa jigila ta hanyar amfani da tekuna a kasar da kuma a nahiyar Afirka.

Kazalika, Dantsoho ya sanar da cewa, Gwamnatin Tarayya na shirin kara imganta Tashoshin Jiragen Ruwa na Tinkan da ta Apapa.

Ya jaddada mahimmancin yin amfani da kimiyya wajen kara habaka fannin, inda kuma ya sanar da cewa, Nijeriya na da dimbin yawan alumma da gurare, wanda hakan zai kara bata damar kara bunkasa tattalin arzikin da ake da samu a fannin Tashoshin Jiragen ruwa.

Ya sanar da cewa, wannan ziyarar aikin na daya daga cikin kokarin Hukumar na kara janyo ra’ayin masu son zuba hannun jari a fannin, tare da kuma bai wa masu ruwa da tsaki yin duba ga irin aikin da ake gudanarwa na sake farfado da Tashoshin Jirgen ruwan ta Onne da kuma ta Fatakwal.

NPA
Bello Hamza
+ postsBio
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Jihar Kano Za Ta Amfana Matuka Da Gidauniyar Aliko Dangote – Masu Ruwa Da Tsaki
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    An Nuna Damuwa Kan Sake Kamun Da DSS Ta Yi Wa Boɗejo Bayan Samun Belin EFCC
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Dole Al’ummar Arewa Su Rungumi Hanyoyin Kasuwanci Na Zamani —Alfa Musa
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Ba Mu Taba Biyan Kudin Fansa Ba Kuma Ba Za Mu Biya Ba – Kwamishinan Katsina

MASU ALAKA

Taron PDP Na Ƙasa: Ɓangaren Wike Ya Kafa Sabon NWC A Abuja
Labarai

PDP Ta Musanta Mara Wa APM Baya A Bauchi

September 9, 2026
Sojoji
Manyan Labarai

Sojoji Sun Dakile Hare-Hare, Sun Ceto Mutane 12 A Zamfara

September 9, 2026
'Yan Bindiga
Labarai

‘Yan Bindiga Sun Kashe 2, Sun Yi Garkuwa Da 26 A Kaduna

September 8, 2026
Next Post
Bayan Sauke Mutane 7, Gwamna Yusuf Ya Kafa Kwamitin Neman Shawara

Bayan Sauke Mutane 7, Gwamna Yusuf Ya Kafa Kwamitin Neman Shawara

LABARAI MASU NASABA

Taron PDP Na Ƙasa: Ɓangaren Wike Ya Kafa Sabon NWC A Abuja

PDP Ta Musanta Mara Wa APM Baya A Bauchi

September 9, 2026
Sojoji

Sojoji Sun Dakile Hare-Hare, Sun Ceto Mutane 12 A Zamfara

September 9, 2026
Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

September 8, 2026
Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

September 8, 2026
Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

September 8, 2026
'Yan Bindiga

‘Yan Bindiga Sun Kashe 2, Sun Yi Garkuwa Da 26 A Kaduna

September 8, 2026
Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

September 8, 2026
Yadda Taron Tattalin Arziki Da Zuba Jari Na Kwana Biyu Ya Gudana A Katsina

Gwamna Radda Ya Gabatar Da Kasafin N828.6bn Na 2027

September 8, 2026
Sin Za Ta Yi Aiki Tare Da Sassa Daban Daban Domin Mayar Da Fasahar AI Wata Dama Ta Cin Gajiya Mai Dorewa

Sin Za Ta Yi Aiki Tare Da Sassa Daban Daban Domin Mayar Da Fasahar AI Wata Dama Ta Cin Gajiya Mai Dorewa

September 8, 2026
Gwamnan Kebbi Ya Bayyana Shirin Sake Duba Albashin Malaman Firamare

Gwamna Idris Ya Rushe Majalisar Shugabannin Hukumar Zaɓe Ta Kebbi

September 8, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.