ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Sunday, June 14, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Jami’ar Amurka Ta Kara Yada Karya Game Da Wai “Aikin Tilas” A Xinjiang

by CMG Hausa
4 years ago

LABARAI MASU NASABA

Shugaban Mongoliya Ya Zanta Da Ministan Wajen Kasar Sin

Muhallin Halittu Da Aka Yi Gado A Kasar Sin Sun Samu Ci Gaba Ta Fuskar Ba Su Kariya

Mai magana da yawun ma’aikatar harkokin wajen kasar Sin Zhao Lijian, ya yi nuni yayin da yake amsa tambayoyi a taron manema labaru da aka saba yi a yau Laraba cewa, Xinjiang ita ce cibiyar samar da sinadarin polysilicon mafi muhimmanci a duniya, wanda ake amfani da shi wajen samar da wutar lantarki ta hanyar amfani da hasken rana. Kasar Amurka ta kirkira karya da ta kira wai “aikin tilas” a Xinjiang, don cimma mummunan burinta na yin magudin siyasa da nufin lalata fa’idojin takarar masana’antun Xinjiang, da fitar da masana’antar samar da wutar lantarki ta hanyar amfani da hasken rana daga kasar Sin.

Rahotanni sun nuna ce, wakiliyar kasuwanci ta kasar Amurka Katherine Tai ta bayyana a baya-bayan nan cewa, kashi 85 cikin 100 na bangarorin batir din samar da wutar lantarki bisa hasken rana da ake samarwa, a kasar Sin ake samar da su, kuma wasu masana’antu dake samar da su suna yankin Xinjiang ne, inda ake fama da matsalar da ake kira wai “tilasta yin aiki”.

Game da hakan, kakakin ya jaddada cewa, “Abin da Amurka ta yi zai hana kasuwancin kayayyakin samar da wutar lantarki ta hanyar amfani da hasken rana da ake yi yadda ya kamata, kana zai kawo cikas ga tsarin samar da kayayyaki na yau da kullum, da dakushe kokarin da duniya ke yi na magance sauyin yanayi, wanda a karshe zai kawo koma baya ga ita kanta Amurka da kuma lalata muradunta. Kasar Sin kamar yadda ta saba, za ta dauki dukkan matakan da suka dace, don kiyaye ‘yanci da muradun kamfanoninta.” (Mai fassara: Bilkisu Xin)

ADVERTISEMENT
CMG Hausa
+ postsBio
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    Shugabannin Kasashen Duniya Sun Yi Wa Sin Fatan Alheri A Sabuwar Shekara
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    San Francisco sabon mafarin hadin gwiwar Sin da Amurka ne
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    Xi Ya Halarci Kwaya-Kwaryan Taron Shugabannin Mambobin APEC
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    Shugaban Kasar Sin Ya Gabatar Da Rubutaccen Jawabi Ga Taron Jagororin Masana’antu Da Kasuwanci Na APEC

MASU ALAKA

Shugaban Mongoliya Ya Zanta Da Ministan Wajen Kasar Sin
Daga Birnin Sin

Shugaban Mongoliya Ya Zanta Da Ministan Wajen Kasar Sin

June 14, 2026
Muhallin Halittu Da Aka Yi Gado A Kasar Sin Sun Samu Ci Gaba Ta Fuskar Ba Su Kariya
Daga Birnin Sin

Muhallin Halittu Da Aka Yi Gado A Kasar Sin Sun Samu Ci Gaba Ta Fuskar Ba Su Kariya

June 13, 2026
Sake Jan Damarar Soja Da Japan Ke Yi Karin Alama Ce Mai Hadari
Daga Birnin Sin

Sake Jan Damarar Soja Da Japan Ke Yi Karin Alama Ce Mai Hadari

June 14, 2026
Next Post
Ta Yaya ‘Yan Siyasan Amurka Za Su Yi Karin Bayani Kan Karyarsu Kan Xinjiang?

Ta Yaya ‘Yan Siyasan Amurka Za Su Yi Karin Bayani Kan Karyarsu Kan Xinjiang?

LABARAI MASU NASABA

Sowore Ya Yi Kira Ga Zanga-Zangar Kasa Kan Tinubu Ranar Litinin

Sowore Ya Yi Kira Ga Zanga-Zangar Kasa Kan Tinubu Ranar Litinin

June 14, 2026
Shugaban Mongoliya Ya Zanta Da Ministan Wajen Kasar Sin

Shugaban Mongoliya Ya Zanta Da Ministan Wajen Kasar Sin

June 14, 2026
Ƴansanda Sun Kunce Bam Ɗin Da ƴan Bindiga Suka Dasa A Zamfara

Ƴansanda Sun Kunce Bam Ɗin Da ƴan Bindiga Suka Dasa A Zamfara

June 14, 2026
NAF Ta Kashe ‘Yan Bindiga Da Dama A Zamfara

NAF Ta Kashe ‘Yan Ta’adda 27 A Sansanonin Tumbus Na Borno

June 14, 2026
Zan Iya Auren Namiji Komai Talaucinsa Muddin Muna Son Junanmu -Maryam Labarina

Zan Iya Auren Namiji Komai Talaucinsa Muddin Muna Son Junanmu -Maryam Labarina

June 14, 2026
Yadda Iran Ta Yi Wa Sansanonin Sojin Amurka 20 Mummunar Barna

Yadda Iran Ta Yi Wa Sansanonin Sojin Amurka 20 Mummunar Barna

June 14, 2026
Gidajen Gala Ne Kadai Mafita Ga Masana’antar Kannywood – Falalu Dorayi

Gidajen Gala Ne Kadai Mafita Ga Masana’antar Kannywood – Falalu Dorayi

June 14, 2026
Gwamnati Ba Za Ta Saki ’Yan Ta’adda Ba Duk Da Kisan Tsohon Kakakin DHQ — Tinubu

Gwamnati Ba Za Ta Saki ’Yan Ta’adda Ba Duk Da Kisan Tsohon Kakakin DHQ — Tinubu

June 14, 2026
Yadda Ake Wainar Masara Da Miyar Yaji

Yadda Ake Wainar Masara Da Miyar Yaji

June 14, 2026
Hanyoyin Hada Humra Mai Kamshi

Hanyoyin Hada Humra Mai Kamshi

June 14, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.