ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Friday, June 19, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Jarin Waje Ya Inganta Hada-hadar Zuba Jari A Kasar Sin

by CGTN Hausa and Sulaiman
1 hour ago
Jari

A gun bikin rufe taron koli na shugabannin kamfanonin kasa da kasa na birnin Qingdao karo na 7, wanda aka gudanar a ranar Laraba 17 ga watan nan, shugaba kuma makagin kungiyar ‘yan kasuwa ta kasar Denmark dake kasar Sin, kana babban shugaban gudanarwa na kamfanin Trayton Simon Lichtenberg, ya ce matakan samar da ci gaba da kamfanonin kasa da kasa masu zuba jari a kasar Sin suke aiwatarwa, sun hada da kirkire-kirkire, da samun bunkasa mai dorewa, da hadin gwiwa mai zurfi, da kuma samun wadata tare.

A gun taron kolin, kamfanonin kasa da kasa sun amince cewa ba za a iya rabuwa da kasar Sin ba, musamman ta fannonin neman samu ci gaba a gida, da fadada zuba jari, da ma kara shiga sassan duniya.

A matsayin muhimmin taron da aka gudanar a kasar Sin, domin kamfanonin kasa da kasa, taron koli na Qingdao, ya hallara shugabannin kamfanonin kasa da kasa 322, daga kasashe da yankunan duniya 44, kuma an daddale yarjejeniyoyin manyan ayyuka 57, ciki har da guda 20 wadanda yawan jarinsu na waje ya kai dalar Amurka biliyan 2.56.

ADVERTISEMENT

A gun taron, shugabannin kamfanonin kasa da kasa sun kan bayyanawa ‘yan jarida, muhimmiyar jimlar “Yin kokari tare”, wanda hakan ya shaida cewa, an samu sauyi dangane da huldar dake tsakanin jarin waje da kasar Sin, wato daga samarwa da sayarwa da farko, zuwa yin kirkire-kirkire, da raya kamfanoni tare.

Bana ce shekarar farko ta fara aiwatar da shirin raya kasa na shekaru biyar-biyar karo na 15 a kasar Sin, kuma kamfanonin kasa da kasa dake hada-hada a Sin sun rungumi manufar yin hadin gwiwa da samun ci gaba tare da bangaren na Sin, kana suna fatan dogaro da kasuwar kasar Sin, a sha’anin sayar da kaya, da yanayin bude kofa da hadin gwiwa, don sa kaimi ga yin amfani da albarkatun duniya yadda ya kamata, da cimma burin zama a kasar Sin, da samar da gudummawa ga duniya baki daya. (Zainab Zhang)

LABARAI MASU NASABA

Sin Ta Yi Kira Da A Cimma Cikakkiyar Matsayar Kawo Karshen Fada A Gaza

Sin Na Fatan Inganta Tuntuba Da Tsare-tsare Tsakaninta Da Membobin BRICS

Jari
CGTN Hausa
+ posts Bio
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Sin Ta Yi Kira Da A Cimma Cikakkiyar Matsayar Kawo Karshen Fada A Gaza
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Sin Na Fatan Inganta Tuntuba Da Tsare-tsare Tsakaninta Da Membobin BRICS
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Sin Na Kira Da A Ingiza Matakan Siyasa A Kasar Libya
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Sin Na Daukar hakikanan Matakan Gina Kyakkaywar Makomar Al’ummun Sin Da Afirka Ta Bai Daya
Jari
Sulaiman
+ posts Bio
  • Sulaiman
    Yadda Gwamnatin Kano Ta Samu Nasarar Kashi 80 A Fannin Aikin Noma
  • Sulaiman
    Rashin Tsaro Na Barazana Ga Zaben 2027 —Rahotanni
  • Sulaiman
    Sin Ta Yi Kira Da A Cimma Cikakkiyar Matsayar Kawo Karshen Fada A Gaza
  • Sulaiman
    Yadda Matsin Lamba Ta Sa Amaechi Ya Amince Ya Zama Abokin Takarar Atiku

MASU ALAKA

Sin Ta Yi Kira Da A Cimma Cikakkiyar Matsayar Kawo Karshen Fada A Gaza
Daga Birnin Sin

Sin Ta Yi Kira Da A Cimma Cikakkiyar Matsayar Kawo Karshen Fada A Gaza

June 19, 2026
Sin Na Fatan Inganta Tuntuba Da Tsare-tsare Tsakaninta Da Membobin BRICS
Daga Birnin Sin

Sin Na Fatan Inganta Tuntuba Da Tsare-tsare Tsakaninta Da Membobin BRICS

June 19, 2026
Sin Na Kira Da A Ingiza Matakan Siyasa A Kasar Libya
Daga Birnin Sin

Sin Na Kira Da A Ingiza Matakan Siyasa A Kasar Libya

June 19, 2026
Next Post
Hakimi Zai Gurfana A Kotu Kan Zargin Aikata Fyaɗe A Faransa

Hakimi Zai Gurfana A Kotu Kan Zargin Aikata Fyaɗe A Faransa

Discussion about this post

LABARAI MASU NASABA

Abinci

Yadda Gwamnatin Kano Ta Samu Nasarar Kashi 80 A Fannin Aikin Noma

June 19, 2026
Hakimi Zai Gurfana A Kotu Kan Zargin Aikata Fyaɗe A Faransa

Hakimi Zai Gurfana A Kotu Kan Zargin Aikata Fyaɗe A Faransa

June 19, 2026
Jarin Waje Ya Inganta Hada-hadar Zuba Jari A Kasar Sin

Jarin Waje Ya Inganta Hada-hadar Zuba Jari A Kasar Sin

June 19, 2026
Rashin Tsaro Na Barazana Ga Zaben 2027 —Rahotanni

Rashin Tsaro Na Barazana Ga Zaben 2027 —Rahotanni

June 19, 2026
Sin Ta Yi Kira Da A Cimma Cikakkiyar Matsayar Kawo Karshen Fada A Gaza

Sin Ta Yi Kira Da A Cimma Cikakkiyar Matsayar Kawo Karshen Fada A Gaza

June 19, 2026
Yadda Matsin Lamba Ta Sa Amaechi Ya Amince Ya Zama Abokin Takarar Atiku

Yadda Matsin Lamba Ta Sa Amaechi Ya Amince Ya Zama Abokin Takarar Atiku

June 19, 2026
Sin Na Fatan Inganta Tuntuba Da Tsare-tsare Tsakaninta Da Membobin BRICS

Sin Na Fatan Inganta Tuntuba Da Tsare-tsare Tsakaninta Da Membobin BRICS

June 19, 2026
Dattawan Arewa Sun Buƙaci Tinubu Ya Ayyana Dokar Ta-baci Kan Tabarbarewar Tsaro

Dattawan Arewa Sun Buƙaci Tinubu Ya Ayyana Dokar Ta-baci Kan Tabarbarewar Tsaro

June 19, 2026
Sin Na Kira Da A Ingiza Matakan Siyasa A Kasar Libya

Sin Na Kira Da A Ingiza Matakan Siyasa A Kasar Libya

June 19, 2026
Tinubu Ya Gana da Gwamnan Kwara Bayan Harin Ta’addanci Da Ya Yi Ajalin Sama Da Mutane 160

Tinubu Ya Ba Da Umarnin Tsaurara Tsaro A NIPSS Bayan Harin ’Yan Bindiga

June 19, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.