Kwamitin raya ci gaban kasa da yin gyare-gyare ta kasar Sin ta sanar a jiya Litinin cewa, ofishin kula da matakan tsaro na bangaren zuba jarin kasashen ketare ya bayyana wani mataki da ya dauka bisa doka game da haramta zuba jari daga kasashen waje kan shirin sayen kamfanin Manus, tare da umurtar bangarorin da abin ya shafa da su janye yarjejeniyar kulla cinikin mallakar kamfanin. (Abdulrazaq Yahuza Jere)
-
CGTN Hausahttps://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
-
CGTN Hausahttps://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
-
CGTN Hausahttps://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
-
CGTN Hausahttps://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
ADVERTISEMENT















Discussion about this post