ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Friday, June 26, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kasar Sin Ta Gabatar Da Shawarwarin Yin Hadin Gwiwa Game Da Samar Da Isasshen Abinci A Duniya A Taron G20

by Sulaiman and CMG Hausa
4 years ago
Sin

Ministan harkokin wajen kasar Sin Wang Yi ya bayyana matsayin kasarsa, game da samar da isasshen abinci da makamashi, inda ya gabatar da shawarar yin hadin gwiwa kan batun samar da isasshen abinci a duniya a taron ministocin harkokin wajen kasashe mambobin kungiyar G20.

Na farko, shi ne tallafawa MDD wajen taka muhimmiyar rawa don daidaita lamarin.

  • Sin Tana Fatan Kasar Amurka Za Ta Canja Manufofinta Kan Kasar Sin

Na biyu, daina sanya takunkuman hana fitar da abincin agajin jin kai zuwa kasashen waje da hukumar tsara shiri kan abinci ta duniya wato WFP ke yi.

ADVERTISEMENT

Na uku, ba da damar shigar da kayayyakin amfanin gona na kasashen Rasha,da Ukraine da Belarus cikin kasuwannin duniya ba tare da wata tangarda ba.

Na hudu, ya kamata manyan kasashe masu samar da abinci da fitar da kayayyaki zuwa kasashen waje, su ba da damar fitar da kayayyaki zuwa kasashen waje, su kuma rage shingen ciniki da fasaha, da sarrafa makamashin abinci, ta yadda za a samu saukin karancin abinci a kasuwa.

LABARAI MASU NASABA

Sin Da Amurka Sun Amince Da Kafa Majalisar Kasuwanci

Mukaddashiyar Shugaban Venezuela Ta Yi Godiya Da Aniyar Sin Ta Ba Su Agaji

Na biyar, ya kamata matakan gaggawa da kasashe ke dauka na cinikin abinci, su kasance na gajeren lokaci, a bayyane, a kan lokaci da kuma dacewa, tare da martaba ka’idojin kungiyar cinikayya ta duniya.

Na shida, tallafawa kungiyar tuntuba kan bincike game da aikin gona na kasa da kasa da kirkire-kirkire da hadin gwiwa kan kimiyya da fasahar noma tsakanin kasashe, da rage hana mu’amalar fasahohi na zamani.

Na bakwai, rage hasarar abinci da shara. Kasar Sin ta karbi bakuncin taron kasa da kasa kan hasarar abinci da shara, kuma a shirye ta ke na ganin an aiwatar da yarjejeniyar da aka cimma a taron cikin hadin gwiwa.

Na takwas, taimakawa kasashe masu tasowa, su kara karfinsu na samar da abinci, adanawa da rage hasara ta fuskar jari, da fasaha da kuma kasuwa.

Wang Yi ya ce, kasar Sin sahihiyar abokiyar hadin gwiwa ce ta MDD da kasashe masu tasowa a fannin samar da abinci. Kasar Sin ta gudanar da ayyukan hadin gwiwar kasashen masu tasowa sama da 40 tare da hadin gwiwar kungiyar FAO da WFP.

Wang ya ce, kasar Sin ta kafa yankunan hadin gwiwa a fannin aikin gona tare da wasu kasashe masu tasowa, ta kuma gudanar da mu’amalar kimiyya da fasahar aikin gona tare da kasashe da yankuna sama da 140. (Ibrahim)

 

Sin
Sulaiman
+ posts Bio
  • Sulaiman
    Falalar Yawaita Tuba Ga Ubangiji (Istigfari)
  • Sulaiman
    Gwamna Lawal Ya Yi Alƙawarin Bayar Da Ƙarin Tallafi Ga Jami’an Tsaro A Zamfara
  • Sulaiman
    Salon Jagorancin Kasar Sin Na Ingiza Samar Da Ci Gaba Mai Nagarta
  • Sulaiman
    Dangote Ya Rage Farashin Fetur Zuwa N1,125 Kan Kowace Lita
Sin
CMG Hausa
+ posts Bio
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    Shugabannin Kasashen Duniya Sun Yi Wa Sin Fatan Alheri A Sabuwar Shekara
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    San Francisco sabon mafarin hadin gwiwar Sin da Amurka ne
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    Xi Ya Halarci Kwaya-Kwaryan Taron Shugabannin Mambobin APEC
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    Shugaban Kasar Sin Ya Gabatar Da Rubutaccen Jawabi Ga Taron Jagororin Masana’antu Da Kasuwanci Na APEC

MASU ALAKA

Sin Da Amurka Sun Amince Da Kafa Majalisar Kasuwanci
Daga Birnin Sin

Sin Da Amurka Sun Amince Da Kafa Majalisar Kasuwanci

June 25, 2026
Mukaddashiyar Shugaban Venezuela Ta Yi Godiya Da Aniyar Sin Ta Ba Su Agaji
Daga Birnin Sin

Mukaddashiyar Shugaban Venezuela Ta Yi Godiya Da Aniyar Sin Ta Ba Su Agaji

June 25, 2026
Shugabar Namibia Ta Kaddamar Da Dakin Baje Kolin Kimiyya Da Sinawa Suka Gina
Daga Birnin Sin

Shugabar Namibia Ta Kaddamar Da Dakin Baje Kolin Kimiyya Da Sinawa Suka Gina

June 25, 2026
Next Post
Babu Aibu A Zabar Musulmi 2 A Matsayin ‘Yan Takara – Ladoja

Babu Aibu A Zabar Musulmi 2 A Matsayin 'Yan Takara - Ladoja

LABARAI MASU NASABA

Darussan Da Suka Fi Dacewa A Fahimta Daga Alkur’ani A Wannan Zamanin (2)

Falalar Yawaita Tuba Ga Ubangiji (Istigfari)

June 26, 2026
Gwamna Yusuf Ya Kafa Kwamitin Bincike Kan Mutuwar Ɗaliba A Wata Sakandiren Kano

Gwamna Yusuf Ya Kafa Kwamitin Bincike Kan Mutuwar Ɗaliba A Wata Sakandiren Kano

June 26, 2026
Birtaniya Da Nijeriya Sun Ƙulla Yarjejeniya Kan Yaƙi Da Ta’addanci

Birtaniya Da Nijeriya Sun Ƙulla Yarjejeniya Kan Yaƙi Da Ta’addanci

June 26, 2026
Rashin Tsaro: Ana Ƙoƙarin Ganin Ƙarshen Haƙurin Arewa – ACF

ACF Ta Ƙaddamar Da Gidauniyar Tallafa Wa Ilimi A Arewa

June 26, 2026
Damunar Bana: Yadda Gwamnati Da Manoma Ke Tunkarar Barazanar Ƴan Ta’adda

Damunar Bana: Yadda Gwamnati Da Manoma Ke Tunkarar Barazanar Ƴan Ta’adda

June 26, 2026
Sin Da Amurka Sun Amince Da Kafa Majalisar Kasuwanci

Sin Da Amurka Sun Amince Da Kafa Majalisar Kasuwanci

June 25, 2026
Mukaddashiyar Shugaban Venezuela Ta Yi Godiya Da Aniyar Sin Ta Ba Su Agaji

Mukaddashiyar Shugaban Venezuela Ta Yi Godiya Da Aniyar Sin Ta Ba Su Agaji

June 25, 2026
Shugabar Namibia Ta Kaddamar Da Dakin Baje Kolin Kimiyya Da Sinawa Suka Gina

Shugabar Namibia Ta Kaddamar Da Dakin Baje Kolin Kimiyya Da Sinawa Suka Gina

June 25, 2026
Gwamna Lawal Ya Yi Alƙawarin Bayar Da Ƙarin Tallafi Ga Jami’an Tsaro A Zamfara

Gwamna Lawal Ya Yi Alƙawarin Bayar Da Ƙarin Tallafi Ga Jami’an Tsaro A Zamfara

June 25, 2026
Salon Jagorancin Kasar Sin Na Ingiza Samar Da Ci Gaba Mai Nagarta

Salon Jagorancin Kasar Sin Na Ingiza Samar Da Ci Gaba Mai Nagarta

June 25, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.