• Leadership Hausa
Sunday, August 7, 2022
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result
Home Siyasa

Babu Aibu A Zabar Musulmi 2 A Matsayin ‘Yan Takara – Ladoja

by Abubakar Abba
4 weeks ago
in Siyasa
0
Babu Aibu A Zabar Musulmi 2 A Matsayin ‘Yan Takara – Ladoja
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Labarai Masu Nasaba

Peter Obi Ba Zaiyi Nasarar Lashe Koda Rabin Jihar Nasarawa Ba – Inji Deji Adeyanju

An Nemi Jam’iyyar APC Ta kara kaimi Wajen Biyan Bukatun ‘Yan Nijeriya

Tsohon Gwaman Jihar Oyo, Rashidi Ladoja ya shelanta cewa babu wani aibu idan aka zabi shugaba da mataimakinsa Musulmai a matsayin wadanda za su shugabancin kasar nan a kakar zaben 2023.

Ya sanar da hakan ne a wata hira da manema labarai a gidansa da ke a yankin Bodija da ke a garin Otun a garin of Ibadan.

  • NSCDC Ta Bankado Shirin ISWAP Na Kai Hare-Hare A Makarantu Da Cocina A Abuja
  • Da Dumi-Dumi: ‘Yan Ta’adda Sun Sako Karin Fasinjojin Jirgin Kasan Abuja-Kaduna

Ladojaya sanar da cewa, akwai bukatar ‘yan Nijeriya su jingine maganar yin amfani da addini a harkar siyasar kasar nan, inda ya yi nuni da cewa, Musulmai da Kiristocin kasar ‘yan uwan juna ne.

Ya ce kamata ya yi ‘yan Nijeriya su mayar da hankali wajen zabar dan takarar da suka san zai iya shugabanci kasar nan, inda ya bayyana cewa, wasu ‘yan siyasar kasar nan na yin amfani da addini ne kawai don su raba kawunan ‘yan kasar.

Tags: LadojaSiyasaTsohon Gwamnan Oyo
ShareTweetSendShare
Previous Post

Kasar Sin Ta Gabatar Da Shawarwarin Yin Hadin Gwiwa Game Da Samar Da Isasshen Abinci A Duniya A Taron G20

Next Post

Saraki Ga Gwamnonin APC: Ba Za Ku Iya Kwace Wa PDP Wike Ba 

Related

Peter Obi Ba Zaiyi Nasarar Lashe Koda Rabin Jihar Nasarawa Ba – Inji Deji Adeyanju
Siyasa

Peter Obi Ba Zaiyi Nasarar Lashe Koda Rabin Jihar Nasarawa Ba – Inji Deji Adeyanju

2 hours ago
An Nemi Jam’iyyar APC Ta kara kaimi Wajen Biyan Bukatun ‘Yan Nijeriya
Siyasa

An Nemi Jam’iyyar APC Ta kara kaimi Wajen Biyan Bukatun ‘Yan Nijeriya

7 hours ago
Babu Wata Baraka Tsakanina Da Dickson – Gwamnan Bayelsa, Diri
Siyasa

Babu Wata Baraka Tsakanina Da Dickson – Gwamnan Bayelsa, Diri

1 day ago
Zamfara 2023: An Ƙaryata Jita-jitar Janyewar Takarar Dauda Lawal
Siyasa

Zamfara 2023: An Ƙaryata Jita-jitar Janyewar Takarar Dauda Lawal

1 day ago
Me Ya Sa Ake Rubibin Wike A Siyasar Nijeriya?
Siyasa

Me Ya Sa Ake Rubibin Wike A Siyasar Nijeriya?

2 days ago
2023: APC Ta Ayyana Gwamna Lalong A Matsayin Daraktan Yakin Kamfen Din Tinubu
Siyasa

2023: APC Ta Ayyana Gwamna Lalong A Matsayin Daraktan Yakin Kamfen Din Tinubu

3 days ago
Next Post
Saraki Ga Gwamnonin APC: Ba Za Ku Iya Kwace Wa PDP Wike Ba 

Saraki Ga Gwamnonin APC: Ba Za Ku Iya Kwace Wa PDP Wike Ba 

LABARAI MASU NASABA

NIS Ta Cafke Dillalan Makamai A Iyakar Nijeriya Da Kamaru

NIS Ta Cafke Dillalan Makamai A Iyakar Nijeriya Da Kamaru

August 7, 2022
Kidayar ‘Yan Nijeriya Ta 2023: Shugaba Buhari Zai Bude Taron Masu Ruwa Da Tsaki

Kidayar ‘Yan Nijeriya Ta 2023: Shugaba Buhari Zai Bude Taron Masu Ruwa Da Tsaki

August 7, 2022
Peter Obi Ba Zaiyi Nasarar Lashe Koda Rabin Jihar Nasarawa Ba – Inji Deji Adeyanju

Peter Obi Ba Zaiyi Nasarar Lashe Koda Rabin Jihar Nasarawa Ba – Inji Deji Adeyanju

August 7, 2022
Hukumar NIS Ta Cafke Masu Safaran Makamai 3 A Kurus Ribas

Hukumar NIS Ta Cafke Masu Safaran Makamai 3 A Kurus Ribas

August 7, 2022
MDD Da Gwamnatocin Kasashe Daban-Daban Sun Sake Jaddada Tsayawa Ga Manufar Kasancewar Kasar Sin Daya Tak A Duniya

MDD Da Gwamnatocin Kasashe Daban-Daban Sun Sake Jaddada Tsayawa Ga Manufar Kasancewar Kasar Sin Daya Tak A Duniya

August 7, 2022
Naira Miliyan 5 Nake Nema Don Fansar Mahaifiyata – Mace Mai Safarar Kwayoyi

Naira Miliyan 5 Nake Nema Don Fansar Mahaifiyata – Mace Mai Safarar Kwayoyi

August 7, 2022
Wakilin Sin Ya Ki Amincewa Da Zargin Da Amurka Ta Yi Kan Manufofin Makamashin Nukiliyar Kasar Sin

Wakilin Sin Ya Ki Amincewa Da Zargin Da Amurka Ta Yi Kan Manufofin Makamashin Nukiliyar Kasar Sin

August 7, 2022
NDLEA Ta Cafke Tsohon Sojan Da Ke Wa ‘Yan Bindiga Safarar Miyagun Kwayoyi

NDLEA Ta Cafke Tsohon Sojan Da Ke Wa ‘Yan Bindiga Safarar Miyagun Kwayoyi

August 7, 2022
Sharhi: Yadda Kasar Amurka Ta Nuna Fuska Biyu A Kan Batun Taiwan

Sharhi: Yadda Kasar Amurka Ta Nuna Fuska Biyu A Kan Batun Taiwan

August 7, 2022
Matsalar Tsaro: An Gudanar Da Addi’oi Na Musamman A Yankin Funtuwa

Matsalar Tsaro: An Gudanar Da Addi’oi Na Musamman A Yankin Funtuwa

August 7, 2022
ADVERTISEMENT
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.