• Leadership Hausa
Thursday, August 18, 2022
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result
Home Daga Birnin Sin

Kasar Sin Za Ta Hanzarta Hade Kasuwancin Yanar Gizo Na Karkara Da Tsarin Jigilar Kaya

by CMG Hausa
3 months ago
in Daga Birnin Sin
0
Kasar Sin Za Ta Hanzarta Hade Kasuwancin Yanar Gizo Na Karkara Da Tsarin Jigilar Kaya
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Labarai Masu Nasaba

Kudin Shigar Manyan Kamfanonin Kera Na’urorin Sadarwa Na Sin Ya Kai Yuan Triliyan 14 A 2021

Yanayin Kare Hakkin Dan Adam Na ‘Yan Kananan Kabilun Sin Ya Kai Matsayin Koli A Tarihi

kasar Sin ta fitar da wata takardar sanarwa, kan kara hada-hadar kasuwanci ta yanar gizo a yankunan karkarar kasar, da tsarin isar da sakonni da kayayyaki ga jama’a, a wani mataki na kyautata alaka da samar da abinci a tsakanin birane da kauyuka.

Wata sanarwar hadin gwiwa da ma’aikatar kasuwanci tare da wasu hukumomin gwamnati bakwai suka fitar, ta bayyana cewa, Kasar Sin, za ta inganta cibiyoyin rarraba kayayyaki a matakin gundumomi da gina shiyoyin gwaji, don bunkasa kasuwancin yanar gizo na yankunan karkara da ayyukan isar da sakonni da kayayyaki.

Sanarwar ta ce, kasar Sin na son kara saukaka jigilar kayayyakin amfanin gona daga kauyuka zuwa birane, da kayayyakin masarufi daga birane zuwa kauyuka.

Haka kuma, za a dauki matakan karfafawa kananan hukumomi gwiwa, don inganta ababen more rayuwa a yankunan karkara, da yayata gina na’urorin jigilar kayan dake bukatar sanyi, don adana kayayyakin amfanin gona, da karfafa sassa masu rauni a fannin jigilar kayayyaki dake bukatar sanyi a wuraren da ake noman irin wadannan kayayyaki.(Ibrahim)

ShareTweetSendShare
Previous Post

Kasar Sin Ta Sanar Da Shirin Samar Da Makamashin Da Ake Iya Sabuntawa

Next Post

Kamfanonin Kasar Sin Sun Ba Da Kyauta Ga Daliban Ghana Da Ke Fama Da Talauci

Related

Kudin Shigar Manyan Kamfanonin Kera Na’urorin Sadarwa Na Sin Ya Kai Yuan Triliyan 14 A 2021
Daga Birnin Sin

Kudin Shigar Manyan Kamfanonin Kera Na’urorin Sadarwa Na Sin Ya Kai Yuan Triliyan 14 A 2021

17 hours ago
Yanayin Kare Hakkin Dan Adam Na ‘Yan Kananan Kabilun Sin Ya Kai Matsayin Koli A Tarihi
Daga Birnin Sin

Yanayin Kare Hakkin Dan Adam Na ‘Yan Kananan Kabilun Sin Ya Kai Matsayin Koli A Tarihi

18 hours ago
Gaskiya Ba Ta Buya…
Daga Birnin Sin

Gaskiya Ba Ta Buya…

19 hours ago
Sin Na Fatan Bangaren Amurka Zai Aiwatar Da Manufar Sin Daya Tak A Duniya
Daga Birnin Sin

Sin Na Fatan Bangaren Amurka Zai Aiwatar Da Manufar Sin Daya Tak A Duniya

20 hours ago
Wang Yi Zai Karbi Bakuncin Taron Masu Gudanarwa Game Da Hadin Gwiwar Sin Da Afirka
Daga Birnin Sin

Wang Yi Zai Karbi Bakuncin Taron Masu Gudanarwa Game Da Hadin Gwiwar Sin Da Afirka

21 hours ago
Xi Ya Bayyana Kwarin Gwiwa Game Da Farfadowar Yankin Arewa Maso Gabashin Kasar Sin
Daga Birnin Sin

Xi Ya Bayyana Kwarin Gwiwa Game Da Farfadowar Yankin Arewa Maso Gabashin Kasar Sin

1 day ago
Next Post
Kamfanonin Kasar Sin Sun Ba Da Kyauta Ga Daliban Ghana Da Ke Fama Da Talauci

Kamfanonin Kasar Sin Sun Ba Da Kyauta Ga Daliban Ghana Da Ke Fama Da Talauci

LABARAI MASU NASABA

Fada Ya Barke Tsakanin Shugabannin ’Yan Bindiga, 2 Sun Mutu Yayin Rikicin A Zamfara

‘Yan Bindiga Sun Kai Hari Shingen Bincike Na ‘Yan Sanda Sun Harbe Mutum 2 A Ebonyi

August 18, 2022
An Cafke Mutumin Da Zai Aike Da Bindigu Kano Daga Abuja Ta Tashar Mota

An Cafke Mutumin Da Zai Aike Da Bindigu Kano Daga Abuja Ta Tashar Mota

August 18, 2022
Neman ‘Yancin Nijeriya: Dr Nnamdi Azikiwe da Ahmed Mahmud Saad Zungur A Landan.

Ku Yi Watsi Da Masu Wa’azin Son Wargaza Hadin Kan Nijeriya —IBB

August 18, 2022
Kungiyar Haɗin Kan Musulunci ta Duniya Ta Ziyarci Medina Baye Niass

Kungiyar Haɗin Kan Musulunci ta Duniya Ta Ziyarci Medina Baye Niass

August 18, 2022
Neman ‘Yancin Nijeriya: Dr Nnamdi Azikiwe da Ahmed Mahmud Saad Zungur A Landan.

Neman ‘Yancin Nijeriya: Dr Nnamdi Azikiwe da Ahmed Mahmud Saad Zungur A Landan.

August 18, 2022
Majalisar Jihar Zamfara Ta Zartar Da Dokar Kariya Ga Masu Bukata Ta Musanman

Matawalle Ya Amince Da Hukuncin Kisa Kan Masu Garkuwa Da Masu Ba ‘Yan Bindiga Bayanan Sirri

August 17, 2022

Ma’aikatan Wutar Lantarki Sun Janye Yajin Aikin Da Suka Fara Na Mako 2

August 17, 2022
Kudin Shigar Manyan Kamfanonin Kera Na’urorin Sadarwa Na Sin Ya Kai Yuan Triliyan 14 A 2021

Kudin Shigar Manyan Kamfanonin Kera Na’urorin Sadarwa Na Sin Ya Kai Yuan Triliyan 14 A 2021

August 17, 2022
Yanayin Kare Hakkin Dan Adam Na ‘Yan Kananan Kabilun Sin Ya Kai Matsayin Koli A Tarihi

Yanayin Kare Hakkin Dan Adam Na ‘Yan Kananan Kabilun Sin Ya Kai Matsayin Koli A Tarihi

August 17, 2022
Gaskiya Ba Ta Buya…

Gaskiya Ba Ta Buya…

August 17, 2022
ADVERTISEMENT
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.