ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 4, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Likitoci Sun Ja Daga A Kan Dokar Yin Aiki Na Shekara Biyar

by Sabo Ahmad
3 years ago
Likitoci

Yanzu haka dai majalisar wakilai na kokarin kafa dokar da za ta hana likitoci kasar waje har sai sun yi shekara biyar bayan sun kammala karatunsu.

Wannan matakin da majalisar ke kokarin dauka ya biyo baya ganin yadda likitocin ke turuwar zuwa kasashen waje domin yin aiki a can.

  • Ministocin Wajen Kasashen Sin Da Rasha Da Pakistan Da Iran Sun Tattauna Game Da Batun Afghanistan
  • Cinikayyar Waje Ta Sin Ta Bunkasa Da Kaso 4.8% A Rubu’in Farko Na Bana Duk Da Raguwar Bukatun Waje

Ficewar likitocin wani babban kalubale ne ga al’ummar Nijeriya wanda hakan ya sa kasar fuskantar karancin ma’aikatan lafiya.

Wanna hali da aka fada na ficewar likitocin babban koma-baya ne a shanin kiwon lafiyar al’ummar kasar nan.

Kamar yadda Hukumar kula da lafiya ta duniya ta bayyana Njeriya na fuskantar barazanar babba ta ficewar likitocinta.

Majiyarmu ta tabbatar mana da likitocin ke fita zuwa kasashen tarayyar Turai.

Jami’an lafiya sun tabbatar da cewa, a kalla likitoci 5,600 daga kasar nan suka tafi tarayya Turai a cikin shekara takwas da suka wuce.

A shekara ta 2022, kungiyar likitoci ta Nijeriya ta ce za a samu kima-baya a fannin lafiya matukar gwamnati ba ta dauki matakan da suka kamata ba wajen kawo karshen ficewar likitocin ba. Saboda haka kungiyar ta bukaci gwamnati ta gaggauta kawo karshen ficewar likitocin.

Haka kuma a farkon wannan shekarar shugaban kungiyar likitocin na kasa kuma shugaban kungiyar likitocin hakora Dakta Bictor Makanjuola ya bayyana cewam fiye da likitoci 500 suka bar kasar nan cikin shekara biyu da suka wuce .

Saboda haka kungiyar likitoci ta kasa reshen jihar Kaduna ta bukaci a dauki matakin gaggawa domin kawo karshena kwararewar liktocin daga jihar Kaduna. Kungiyar ta nuna cewa,kusan likitoci 10,000 suka tafi wasu kasashe.

Su ma kungiyar gwamnonin kasar nan sun nuna damuwarsu kan yadda likitocin ke fita.

Shugaban kungiyar Aminu Waziri Tambuwal,ya nuna damuwarsa kan ficewar likitocin, da kuma yadda za samo bakin zaren, lokacin da ya ziyarci ministan lafiya Dakta Osagie Ehanire, a Abuja.

Zaben Shugabanin Majalisa: An Nemi APC Ta Daidaita Tsakanin Kudu-maso-kudu Da Arewa-maso-yamma

Akwai yiwuwar jam’iyyar APC ta raba mukamin shugaban majalisa da mataimakinsa tsakanin Kudu-maso-kudu da shiyyar Arewa-maso-yamma.

Koda yake har yanzu jam’iyyar ba ta fitar da wata matsaya ba kan shugabancin majalisat ta 10 ba, sai wasu kafofi daga fadar shugaban kasa, sun nuna cewa, shiyyar Kudu-maso-kudu na iya samun shugaban majalisar.

ADVERTISEMENT

Jam’iyyar APC ta samu nasara kujeru 57, yayin da ita kuma PDP, ke da guda 27.

 Sauran su ne LP da ta samu 6; NNPP ta samu 2; da SDP, 2, sai YPP da APGA wadda kowanneneu ta samu 1.

LABARAI MASU NASABA

Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

Zuwa yanzu wadanda ke sa ran za su iya samun samun shugabanci majalisar ta 10 sun hada da shugaban majalisar na yanzu Ahmad Lawan na jam’iyyar APC, daga Yobe ta Kudu sai Sanata Sani Musa  na APC daga Neja-ta-gabas sai Sanata Chief Whip sai Sanata Orji Uzor Kalu na APC daga Abiya ta arewa sai Sanata Jibrin Barau na APC daga Kano ta Arewa sai Sanata Godswill Akpabio na APC, Akwa Ibom ta Arewa-mas-yamma.

Sai kuma Mataimakin shugaban majalisar dattawa, Sanata Abdul Ningi  na APC daga Bauchi ta tsakiya da kuma Sanata Abdul- Aziz Yari na APC daga Zamfara).

Haka kuma gwamna Dabid Umahi na APC da Ebonyi South da Adams Oshiomhole na APC daga Edo ta Arewa dukkaninsu sun nuna sha’awar zama shugaban majalisar.

Haka kuma Sanata Ali Ndume daga Borno da Sanata Osita Izunaso daga jihar Imo su ma sun nuna sha’awarsu.

Sai dai har zuwa wannan lokaci jam’iyyar na ci gaba da tuntuba kan shugabancin majalisar yadda za ta tabbatar da wanda zai bayar da cikakkiyar gudummowa wajen bunkasa kasa da hada da zababben shugaban kasa Bola Tinubu don samun ci gaba.

Likitoci
Sabo Ahmad
+ postsBio
  • Sabo Ahmad
    https://hausa.leadership.ng/author/sabo-ahmad/
    An Gurfanar Da Mutum 3 Bisa Laifin Lakada Wa Wani Duka Har Lahira
  • Sabo Ahmad
    https://hausa.leadership.ng/author/sabo-ahmad/
    Dalilin Da Ya Sa Kotu Ta Tasa Keyar Dakta Idris Dutsen Tanshi Zuwa Gidan Yari
  • Sabo Ahmad
    https://hausa.leadership.ng/author/sabo-ahmad/
    Uwa Ta Mutu A Kokarin Raba Fada Tsakanin ‘Ya’yanta A Abuja
  • Sabo Ahmad
    https://hausa.leadership.ng/author/sabo-ahmad/
    ’Yan Fashi Sun Yi Shigar Injiniyoyi, Sun Saci Manyan Na’urorin Sadarwa

MASU ALAKA

Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili
Manyan Labarai

Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

June 4, 2026
Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli
Labarai

Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

June 3, 2026
Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro
Manyan Labarai

Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

June 3, 2026
Next Post
Ya Sheka Barzahu Bayan Dirkar Kwayar Tiramadol

Ya Sheka Barzahu Bayan Dirkar Kwayar Tiramadol

LABARAI MASU NASABA

Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

June 4, 2026
Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

June 3, 2026
Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

June 3, 2026
Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

June 3, 2026
Majalisa Ta Nemi Tinubu Ya Canza Dabarun Yaƙi Da Ta’addanci Don Kawo Ƙarshen Kashe-kashe

’Yan Majalisar Tarayya 3 Sun Fice Daga APC Zuwa ADC da PRP

June 3, 2026
An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

June 3, 2026
Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

June 3, 2026
Gwamnatin Beijing Ta Amince Da Kafa Cibiyar Kirkire-Kirkiren Fasahar Lissafi Mai Nasaba Da Sararin Samaniya

Gwamnatin Beijing Ta Amince Da Kafa Cibiyar Kirkire-Kirkiren Fasahar Lissafi Mai Nasaba Da Sararin Samaniya

June 3, 2026
Za A Fara Buga Gasar Kofin Sarkin Gombe Bayan Masu Ruwa Da Tsaki Sun Cimma Matsaya

Za A Fara Buga Gasar Kofin Sarkin Gombe Bayan Masu Ruwa Da Tsaki Sun Cimma Matsaya

June 3, 2026
Hada Kai Da ’Yan Awaren Yankin Taiwan Ba Zai Haifar Da Ɗa Mai Ido Ba

Hada Kai Da ’Yan Awaren Yankin Taiwan Ba Zai Haifar Da Ɗa Mai Ido Ba

June 3, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.