• English
  • Business News
Saturday, July 19, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Likitoci Sun Ja Daga A Kan Dokar Yin Aiki Na Shekara Biyar

by Sabo Ahmad
2 years ago
in Labarai
0
Likitoci Sun Ja Daga A Kan Dokar Yin Aiki Na Shekara Biyar
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Yanzu haka dai majalisar wakilai na kokarin kafa dokar da za ta hana likitoci kasar waje har sai sun yi shekara biyar bayan sun kammala karatunsu.

Wannan matakin da majalisar ke kokarin dauka ya biyo baya ganin yadda likitocin ke turuwar zuwa kasashen waje domin yin aiki a can.

  • Ministocin Wajen Kasashen Sin Da Rasha Da Pakistan Da Iran Sun Tattauna Game Da Batun Afghanistan
  • Cinikayyar Waje Ta Sin Ta Bunkasa Da Kaso 4.8% A Rubu’in Farko Na Bana Duk Da Raguwar Bukatun Waje

Ficewar likitocin wani babban kalubale ne ga al’ummar Nijeriya wanda hakan ya sa kasar fuskantar karancin ma’aikatan lafiya.

Wanna hali da aka fada na ficewar likitocin babban koma-baya ne a shanin kiwon lafiyar al’ummar kasar nan.

Kamar yadda Hukumar kula da lafiya ta duniya ta bayyana Njeriya na fuskantar barazanar babba ta ficewar likitocinta.

Majiyarmu ta tabbatar mana da likitocin ke fita zuwa kasashen tarayyar Turai.

Jami’an lafiya sun tabbatar da cewa, a kalla likitoci 5,600 daga kasar nan suka tafi tarayya Turai a cikin shekara takwas da suka wuce.

A shekara ta 2022, kungiyar likitoci ta Nijeriya ta ce za a samu kima-baya a fannin lafiya matukar gwamnati ba ta dauki matakan da suka kamata ba wajen kawo karshen ficewar likitocin ba. Saboda haka kungiyar ta bukaci gwamnati ta gaggauta kawo karshen ficewar likitocin.

Haka kuma a farkon wannan shekarar shugaban kungiyar likitocin na kasa kuma shugaban kungiyar likitocin hakora Dakta Bictor Makanjuola ya bayyana cewam fiye da likitoci 500 suka bar kasar nan cikin shekara biyu da suka wuce .

Saboda haka kungiyar likitoci ta kasa reshen jihar Kaduna ta bukaci a dauki matakin gaggawa domin kawo karshena kwararewar liktocin daga jihar Kaduna. Kungiyar ta nuna cewa,kusan likitoci 10,000 suka tafi wasu kasashe.

Su ma kungiyar gwamnonin kasar nan sun nuna damuwarsu kan yadda likitocin ke fita.

Shugaban kungiyar Aminu Waziri Tambuwal,ya nuna damuwarsa kan ficewar likitocin, da kuma yadda za samo bakin zaren, lokacin da ya ziyarci ministan lafiya Dakta Osagie Ehanire, a Abuja.

Zaben Shugabanin Majalisa: An Nemi APC Ta Daidaita Tsakanin Kudu-maso-kudu Da Arewa-maso-yamma

Akwai yiwuwar jam’iyyar APC ta raba mukamin shugaban majalisa da mataimakinsa tsakanin Kudu-maso-kudu da shiyyar Arewa-maso-yamma.

Koda yake har yanzu jam’iyyar ba ta fitar da wata matsaya ba kan shugabancin majalisat ta 10 ba, sai wasu kafofi daga fadar shugaban kasa, sun nuna cewa, shiyyar Kudu-maso-kudu na iya samun shugaban majalisar.

Jam’iyyar APC ta samu nasara kujeru 57, yayin da ita kuma PDP, ke da guda 27.

 Sauran su ne LP da ta samu 6; NNPP ta samu 2; da SDP, 2, sai YPP da APGA wadda kowanneneu ta samu 1.

Labarai Masu Nasaba

A Karon Farko Dino Melaye Ya Bayyana A Gaban Kotu A Matsayin Lauya

Biyan ‘Yan Fansho Naira Biliyan 22: NUP Da NLC Sun Bukaci A Yi Koyi Da Gwamna Abba

Zuwa yanzu wadanda ke sa ran za su iya samun samun shugabanci majalisar ta 10 sun hada da shugaban majalisar na yanzu Ahmad Lawan na jam’iyyar APC, daga Yobe ta Kudu sai Sanata Sani Musa  na APC daga Neja-ta-gabas sai Sanata Chief Whip sai Sanata Orji Uzor Kalu na APC daga Abiya ta arewa sai Sanata Jibrin Barau na APC daga Kano ta Arewa sai Sanata Godswill Akpabio na APC, Akwa Ibom ta Arewa-mas-yamma.

Sai kuma Mataimakin shugaban majalisar dattawa, Sanata Abdul Ningi  na APC daga Bauchi ta tsakiya da kuma Sanata Abdul- Aziz Yari na APC daga Zamfara).

Haka kuma gwamna Dabid Umahi na APC da Ebonyi South da Adams Oshiomhole na APC daga Edo ta Arewa dukkaninsu sun nuna sha’awar zama shugaban majalisar.

Haka kuma Sanata Ali Ndume daga Borno da Sanata Osita Izunaso daga jihar Imo su ma sun nuna sha’awarsu.

Sai dai har zuwa wannan lokaci jam’iyyar na ci gaba da tuntuba kan shugabancin majalisar yadda za ta tabbatar da wanda zai bayar da cikakkiyar gudummowa wajen bunkasa kasa da hada da zababben shugaban kasa Bola Tinubu don samun ci gaba.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: AikiLikitoci
ShareTweetSendShare
Previous Post

GORON JUMA’A

Next Post

Ya Sheka Barzahu Bayan Dirkar Kwayar Tiramadol

Related

A Karon Farko Dino Melaye Ya Bayyana A Gaban Kotu A Matsayin Lauya
Labarai

A Karon Farko Dino Melaye Ya Bayyana A Gaban Kotu A Matsayin Lauya

5 hours ago
Biyan Tukuici: Gwamna Yusuf Ya Ƙaddamar Da Tallafin Naira 50,000 Ga Mata 5,200 Duk Wata A Kano
Labarai

Biyan ‘Yan Fansho Naira Biliyan 22: NUP Da NLC Sun Bukaci A Yi Koyi Da Gwamna Abba

5 hours ago
Kasar Sin Ta Nuna Alhinin Rasuwar Tsohon Shugaban Nijeriya Buhari
Labarai

Za A Dinga Tunawa Da Buhari A Matsayin Waliyyi A Siyasar Nijeriya —Dakta Zangina

6 hours ago
Shugaban Kasa Yana Bibiyar Zanga-zangar Matsin Rayuwa – Minista
Manyan Labarai

Tinubu Ya Nada Ɗan Babangida A Matsayin Shugaban Bankin Manoma

7 hours ago
‘Yan Kasuwa Na Shirin Yi Wa Dangote Zanga-zanga Kan Rage Farashin Gas
Labarai

‘Yan Kasuwa Na Shirin Yi Wa Dangote Zanga-zanga Kan Rage Farashin Gas

7 hours ago
Lai Ching-Te Bai Cancanci Zama Jagoran Yankin Taiwan Ba
Ra'ayi Riga

Lai Ching-Te Bai Cancanci Zama Jagoran Yankin Taiwan Ba

8 hours ago
Next Post
Ya Sheka Barzahu Bayan Dirkar Kwayar Tiramadol

Ya Sheka Barzahu Bayan Dirkar Kwayar Tiramadol

LABARAI MASU NASABA

Dangote

Dalilin Da Ya Sa Dangote Ya Jinjina Wa Hukumar NPA

July 18, 2025
Philippines Na Zama Tushen Tashin Hankali A Tekun Kudancin Kasar Sin

Philippines Na Zama Tushen Tashin Hankali A Tekun Kudancin Kasar Sin

July 18, 2025
2027: Atiku, Obi Da Amaechi Za Su Rattaba Hannu Kan Yarjejeniyar Takarar Shugaban Kasa A ADC

2027: Atiku, Obi Da Amaechi Za Su Rattaba Hannu Kan Yarjejeniyar Takarar Shugaban Kasa A ADC

July 18, 2025
Kasar Sin Ta Gano Ma’adanin Yuraniyom Mafi Daraja A Karkashin Kasa Mai Zurfi

Kasar Sin Ta Gano Ma’adanin Yuraniyom Mafi Daraja A Karkashin Kasa Mai Zurfi

July 18, 2025
majalisar kasa

Kirkirar Sabbin Jihohi Da Kananan Hukumomi Sun Dabaibaye Sauraron Jin Ra’ayoyin Gyaran Tsarin Mulki

July 18, 2025
Ƙwallon Mata: Nijeriya Ta Lallasa Zambia Da Ci 5-0

Ƙwallon Mata: Nijeriya Ta Lallasa Zambia Da Ci 5-0

July 18, 2025
Yawan Jarin Waje Da Sin Ta Samu Ya Haura Dalar Amurka Biliyan 700

Yawan Jarin Waje Da Sin Ta Samu Ya Haura Dalar Amurka Biliyan 700

July 18, 2025
A Karon Farko Dino Melaye Ya Bayyana A Gaban Kotu A Matsayin Lauya

A Karon Farko Dino Melaye Ya Bayyana A Gaban Kotu A Matsayin Lauya

July 18, 2025
Biyan Tukuici: Gwamna Yusuf Ya Ƙaddamar Da Tallafin Naira 50,000 Ga Mata 5,200 Duk Wata A Kano

Biyan ‘Yan Fansho Naira Biliyan 22: NUP Da NLC Sun Bukaci A Yi Koyi Da Gwamna Abba

July 18, 2025
Sin Ta Yi Allah Wadai Da Hare-Haren Da Isra’ila Ta Kai Syria

Sin Ta Yi Allah Wadai Da Hare-Haren Da Isra’ila Ta Kai Syria

July 18, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.