ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, September 10, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Mai Mala Buni Ya Bai Wa ‘Ya’yan Sheikh Aisami Da Aka Yi Wa Kisan Gilla Aiki

by Sadiq
4 years ago
Mai Mala Buni

Gwamna Jihar Yobe, Mai Mala Buni ya bai wa ‘ya’yan marigayi Sheikh Goni Aisami, malamin addinin Musulunci da aka kashe a jihar takardar daukar aiki su biyu.

Idan ba a manta LEADERSHIP Hausa, ta ruwaito cewa wasu sojoji biyu sun harbe Aisami a ranar Juma’a a Jaji-Maji da ke karamar hukumar Karasuwa a jihar.

  • Babu Wanda Ya Bata Wa Wike Rai – Sule Lamido
  • Dalilin Da Yasa Ban Halarci Taron NBA Ba – Kwankwaso 

Kakakin rundunar ’yansandan jihar, DSP Dungus Abdulkarim, ya ce an kama sojojin da suka yi yunkurin sace motar marigayin kuma za a gurfanar da su a gaban kuliya.

ADVERTISEMENT

Buni ya bayar da wannan takardun daukar aiki ne a Damaturu lokacin da ‘yan uwan ​​marigayin suka ziyarce shi domin nuna jin dadinsu da goyon bayan da ya basu.

Ya kuma ba da tabbacin cewa za a gudanar da cikakken bincike kan halin da ake ciki dangane da rasuwar malamin.

LABARAI MASU NASABA

Jerin Bankuna 32 Da Aka Amince Su Sayar Da Hannun Jarin Matatar Dangote

Uganda Za Ta Fara Fitar Da Man Fetur Zuwa Ƙasashen Waje

Gwamnan ya yi alkawarin bayar da tallafi ga iyalan mamacin.

A madadin ‘yan uwa, Ibrahim Aisami, ya bayyana jin dadinsa da sakon ta’aziyya da ziyarar da wata babbar tawagar gwamnati ta kai wa iyalan.

Ya ce aikin da za a bai wa ‘ya’yan zai magance wahalhalun da iyali ke fuskanta, bayan rasuwar malamin.

MASU ALAKA

Mai Mala Buni
Labarai

Jerin Bankuna 32 Da Aka Amince Su Sayar Da Hannun Jarin Matatar Dangote

September 10, 2026
Mai Mala Buni
Labarai

Uganda Za Ta Fara Fitar Da Man Fetur Zuwa Ƙasashen Waje

September 10, 2026
Cutar Mashaƙo Ta Ɓarke A Kano, Katsina Da Filato
Manyan Labarai

Mashaƙo: Adadin Mutanen Da Suka Rasu Sun Kai 27 A Filato

September 10, 2026
Next Post
Sojoji Sun Kashe Mayakan Boko Haram 6, Sun Kama Wasu A Borno

Ba Ku Da Dalilin Ci Gaba Da Yajin Aiki – Badaru GA ASUU

LABARAI MASU NASABA

Mai Mala Buni

Jerin Bankuna 32 Da Aka Amince Su Sayar Da Hannun Jarin Matatar Dangote

September 10, 2026
Mai Mala Buni

Uganda Za Ta Fara Fitar Da Man Fetur Zuwa Ƙasashen Waje

September 10, 2026
Cutar Mashaƙo Ta Ɓarke A Kano, Katsina Da Filato

Mashaƙo: Adadin Mutanen Da Suka Rasu Sun Kai 27 A Filato

September 10, 2026
An Kashe Shahararren Mai Sharhin Siyasar Kano, Ibrahim Dan Shagamu

Wane Ne Dan Shagamu: Su Wane Ne Suka Kashe Shi A Kano?

September 10, 2026
Al’umma Sun Yaba Wa Sojoji Kan Yaƙar ’Yan Bindiga A Zamfara

Al’umma Sun Yaba Wa Sojoji Kan Yaƙar ’Yan Bindiga A Zamfara

September 10, 2026
Ambaliyar Ruwa Ta Tafi Da Ɗalibai 2 A Abuja Da Abia

Ambaliyar Ruwa Ta Tafi Da Ɗalibai 2 A Abuja Da Abia

September 10, 2026
’Yansanda Sun Kama Wadda Ta Yaɗa Labarin OPay Zai Daina Aiki A Nijeriya

’Yansanda Sun Kama Wadda Ta Yaɗa Labarin OPay Zai Daina Aiki A Nijeriya

September 10, 2026
2027: ’Yansanda Sun Gargaɗi Jam’iyyun Siyasa Kan Haifar Da Rikici A Sakkwato

2027: ’Yansanda Sun Gargaɗi Jam’iyyun Siyasa Kan Haifar Da Rikici A Sakkwato

September 10, 2026
Zabe: Gwamnatin Kano Ta Taƙaita Zirga-zirgar Mutane Da Ababen Hawa

Gwamna Yusuf Ya Umarci Jami’an Tsaro Su Gano Waɗanda Suka Kashe Danshagamu

September 10, 2026
Sin Na Fatan Amurka Za Ta Dakatar Da Furta Karairayi Da Nufin Bata Mata Suna

Sin Na Fatan Amurka Za Ta Dakatar Da Furta Karairayi Da Nufin Bata Mata Suna

September 9, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.