ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, September 9, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Babu Wanda Ya Bata Wa Wike Rai – Sule Lamido

by Sadiq
4 years ago
Wike

Tsohon gwamnan Jihar Jigawa, Sule Lamido, ya ce babu wanda ya bata wa Gwamna Wike na Jihar Ribas rai, inda ya yi karin haske kan yadda jam’iyyar PDP ya zabi Atiku Abubakar a matsayin dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar.

Lamido ya yi tsokaci kan rigimar da ke tsakanin Atiku da Wike a wata hira da aka yi da shi a gidan talabijin na Channels.

  • Dalilin Da Yasa Ban Halarci Taron NBA Ba – Kwankwaso 
  • Wayar Salula Ta Haddasa Gobara A Gidan Mai A Legas

Ya ce, “Wannan jam’iyya kamar kowace jam’iyya a Nijeriya tana da tsarin mulkinta, ka’idoji da tsare-tsare kuma idan aka duba tsarin da PDP ke yi tun daga matsayin mai ba da shawara har zuwa shugaban majalisar wakilai, Gwamna, Majalisar Dokoki ta Kasa akwai tsare-tsaren da duk majalisa ce ke samar da kowane mataki.

ADVERTISEMENT

“Mutane sun nemi takara; wasu sun yi nasara, wasu kuma sun fadi. Haka kuma a matsayin shugaba da gwamna. To mene ne abun bacin rai game da Wike? A gani na waye ya yi wa Wike laifi? Wane ya bata masa rai? Babu wannan batun. A babban taron jam’iyya da aka yi a Abuja Wike da kansa ya ce an yi sabihin zabe. To mene ne abun bacin rai? Wane ne ya yi laifi? Ina so in sani da farko saboda me yasa Wike ke kawo batun nan?

“Taron ya fitar da dan takara wanda ya lashe zaben fidda-gwani. Idan akwai kuskure taron ne ya bata wa Wike rai, ba kuma shugaban jam’iyya ba.”

LABARAI MASU NASABA

Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

2027: Atiku Na Amfani Da Tallafin Mai A Matsayin Dabarun Siyasa – Fayemi

Lamido ya bayyana cewa, Wike ba shi da ikon juya siyasa a Jihar Ribas saboda yana matsayin gwamna.

Ya kara da cewa, “Wike mutum ne. Ba na jin saboda shi gwamna ne zai juya mutann Ribas. Mutanen Ribas da dama na yin PDP tun 1999. Ba zai yiwu ya juya yadda yake so ba saboda shi gwamna ne; hakan ba zai iya aiki ba.”

MASU ALAKA

Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027
Siyasa

Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

September 8, 2026
2027: Atiku Na Amfani Da Tallafin Mai A Matsayin Dabarun Siyasa – Fayemi
Manyan Labarai

2027: Atiku Na Amfani Da Tallafin Mai A Matsayin Dabarun Siyasa – Fayemi

September 8, 2026
Wike
Siyasa

Muna Da Yan Takarar Gwamna A Jihohi 28 Don Shiga Zaben 2027

September 6, 2026
Next Post
An Shiga Alhinin Kisan Gillar Da Aka Yi Wa Sheikh Goni Aisami Gashuwa, A Yobe

Mai Mala Buni Ya Bai Wa 'Ya'yan Sheikh Aisami Da Aka Yi Wa Kisan Gilla Aiki

LABARAI MASU NASABA

ASUU Ta Yi Barazanar Yajin Aiki A Jami’ar Jihar Sokoto

ASUU Ta Yi Barazanar Yajin Aiki A Jami’ar Jihar Sokoto

September 9, 2026
Taron PDP Na Ƙasa: Ɓangaren Wike Ya Kafa Sabon NWC A Abuja

PDP Ta Musanta Mara Wa APM Baya A Bauchi

September 9, 2026
Sojoji

Sojoji Sun Dakile Hare-Hare, Sun Ceto Mutane 12 A Zamfara

September 9, 2026
Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

September 8, 2026
Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

September 8, 2026
Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

September 8, 2026
'Yan Bindiga

‘Yan Bindiga Sun Kashe 2, Sun Yi Garkuwa Da 26 A Kaduna

September 8, 2026
Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

September 8, 2026
Yadda Taron Tattalin Arziki Da Zuba Jari Na Kwana Biyu Ya Gudana A Katsina

Gwamna Radda Ya Gabatar Da Kasafin N828.6bn Na 2027

September 8, 2026
Sin Za Ta Yi Aiki Tare Da Sassa Daban Daban Domin Mayar Da Fasahar AI Wata Dama Ta Cin Gajiya Mai Dorewa

Sin Za Ta Yi Aiki Tare Da Sassa Daban Daban Domin Mayar Da Fasahar AI Wata Dama Ta Cin Gajiya Mai Dorewa

September 8, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.