• Leadership Hausa
Thursday, March 23, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Majalisar Dokokin Kano Ta Bukaci Ganduje Ya Biya Kano Pillars Bashin Miliyan 109 Da Suke Bi

by Sulaiman
6 months ago
in Wasanni
0
Majalisar Dokokin Kano Ta Bukaci Ganduje Ya Biya Kano Pillars Bashin Miliyan 109 Da Suke Bi
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Majalisar dokokin jihar Kano ta bukaci gwamnatin jihar Kano da ta warware dukkan basussukan da kungiyar kwallon kafa ta Kano Pillars ke binta wanda ya kai naira miliyan 109.

Majalisar ta yi wannan kiran ne a yayin zamanta na ranar Laraba wanda shugaban majalisar Alhaji Hamisu Chidari ya jagoranta bayan gabatar da rahoton kwamitin matasa da wasanni na majalisar.

  • Me Ya Sa Kano Pillars Ta Fada Ajin Gajiyayyu A Nijeriya?

Majalisar ta kafa kwamitin da zai binciki koma bayan da kungiyar kwallon kafar ta samu na fita daga kungiyar kwararrun kwallon kafa ta Nijeriya.

Da yake gabatar da rahoton kwamitin, shugaban kwamitin matasa da wasanni na majalisar, Alhaji Nuradeen Ahmad, ya yi kira ga gwamnatin jihar da ta rika biyan bashin kungiyar acikin kowane wata.

“Majalissar ta yi kira ga mahukuntan kungiyar Kano Pillars da masu ruwa da tsaki a jihar da su hada kai su kara taka tsantsan wajen tafiyar da kudaden shigar da suke samu, don kada su dogara da gwamnatin jihar kadai.

Labarai Masu Nasaba

Mesut Ozil Ya Yi Ritaya Daga Buga Kwallo Yana Da Shekaru 34

UEFA Za Ta Biya Magoya Bayan Liverpool Kudin Tikitin Su

“Majalisar ta kuma yi kira ga gwamnatin jihar da ta gyara filin wasa na Kano Pillars domin gudanar da wasanni da sauran gasa.

“Majalissar ta yi kira ga gwamnatin jihar da ta samar da ofisoshi na dindindin da sansanonin gudanar da kungiyar tare da daukar kwararrun ’yan wasa da masu horarwa ba tare da siyasanci ba a lokacin daukar ‘yan wasan da masu horaswa.

ShareTweetSendShare
Previous Post

2023: Mun Cire Sunayen Mutanen Da Suka Yi Rajistar Katin Zabe Sau Biyu —INEC

Next Post

Gwamnatin Tarayya Ta Bayar Da Umarnin Rufe Gadar Madatsar Ruwa Ta Tiga Dam Da Ke Kano

Related

Mesut Ozil Ya Yi Ritaya Daga Buga Kwallo Yana Da Shekaru 34
Wasanni

Mesut Ozil Ya Yi Ritaya Daga Buga Kwallo Yana Da Shekaru 34

1 day ago
UEFA Za Ta Biya Magoya Bayan Liverpool Kudin Tikitin Su
Wasanni

UEFA Za Ta Biya Magoya Bayan Liverpool Kudin Tikitin Su

2 weeks ago
Ighalo Yana Son Osimhen Ya Koma Manchester United
Wasanni

Chelsea Ta Shiga Zawarcin Victor Osimhen

2 weeks ago
Ana Yi Wa Graham Potter Barazanar Kisa
Wasanni

Ana Yi Wa Graham Potter Barazanar Kisa

3 weeks ago
Ba Zan Bar Shugabancin Barcelona Ba, Cewar Laporta
Wasanni

Ba Zan Bar Shugabancin Barcelona Ba, Cewar Laporta

3 weeks ago
Ronaldo Ya Sake Cin Kwallo Uku Rigis A Saudiyya
Wasanni

Ronaldo Ya Sake Cin Kwallo Uku Rigis A Saudiyya

3 weeks ago
Next Post
Gwamnatin Tarayya Ta Bayar Da Umarnin Rufe Gadar Madatsar Ruwa Ta Tiga Dam Da Ke Kano

Gwamnatin Tarayya Ta Bayar Da Umarnin Rufe Gadar Madatsar Ruwa Ta Tiga Dam Da Ke Kano

LABARAI MASU NASABA

Majalisar Dokokin Kogi Ta Dakatar Da ‘Yan Majalisa 9 D Wasu Kan Zargin Ta’addanci

Majalisar Dokokin Kogi Ta Dakatar Da ‘Yan Majalisa 9 D Wasu Kan Zargin Ta’addanci

March 23, 2023
An Yaba Da Yadda Tawagar Likitocin Kasar Sin Ta Ba Da Hidimar Kiwon Lafiya A Sudan Ta Kudu

An Yaba Da Yadda Tawagar Likitocin Kasar Sin Ta Ba Da Hidimar Kiwon Lafiya A Sudan Ta Kudu

March 23, 2023
Xi Jinping Ya Kammala Ziyararsa A Kasar Rasha Cikin Nasara

Xi Jinping Ya Kammala Ziyararsa A Kasar Rasha Cikin Nasara

March 23, 2023
Matawalle Ya Karbi Faduwa, Ya Yi Fatan Alheri Ga Sabon Gwamnan Zamfara

Matawalle Ya Karbi Faduwa, Ya Yi Fatan Alheri Ga Sabon Gwamnan Zamfara

March 23, 2023
Siyasantar Da Batun Gano Asalin COVID-19 Dabara Ce Ta Boye Gaskiya

Siyasantar Da Batun Gano Asalin COVID-19 Dabara Ce Ta Boye Gaskiya

March 23, 2023
Jirgin Saman Nijeriya Zai Fara Aiki Kafin Ranar 29 Ga Mayu

Jirgin Saman Nijeriya Zai Fara Aiki Kafin Ranar 29 Ga Mayu

March 23, 2023
Ina So A Ko’ina A Ji Hikima Da Fasaharmu – Yusuf King

Ina So A Ko’ina A Ji Hikima Da Fasaharmu – Yusuf King

March 23, 2023
Hadin Gwiwar Sin Da Rasha Na Da Muhimmanci Sosai Ga Duniya

Hadin Gwiwar Sin Da Rasha Na Da Muhimmanci Sosai Ga Duniya

March 23, 2023
Ramadan: Lokutan Sahur Da Buda-baki Na Azumin Gobe A Wasu Birane

Ramadan: Lokutan Sahur Da Buda-baki Na Azumin Gobe A Wasu Birane

March 23, 2023
Gyare-gyare Su Kan Faru Ne Bisa Sauyawar Tunanin Mutum

Gyare-gyare Su Kan Faru Ne Bisa Sauyawar Tunanin Mutum

March 23, 2023
ADVERTISEMENT
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.