• Leadership Hausa
Saturday, April 1, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Masani: Sin Za Ta Iya Taka Muhimmiyar Rawa Wajen Bunkasa Ci Gaban Duniya A Shekarar 2023

by CMG Hausa
2 months ago
in Daga Birnin Sin
0
Masani: Sin Za Ta Iya Taka Muhimmiyar Rawa Wajen Bunkasa Ci Gaban Duniya A Shekarar 2023
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Babban jami’in tattalin arziki na MDD Hamid Rashid ya shaidawa kamfanin dillancin labarai na Xinhua a wata hira da aka yi da shi bayan wallafa rahoto game da yanayin tattalin arzikin duniya da hasashen da ake yi a shekarar 2023 cewa, kasar Sin za ta iya taka muhimmiyar rawa wajen karfafa ci gaban duniya a shekarar 2023.

A cewar Rashid dake zama shugaban sashen sanya ido kan tattalin arzikin duniya, da nazarin tattalin arziki da siyasa da zamantakewa na MDD, shekarar 2022 shekara ce mai wahalar gaske, amma a shekarar 2023, kasar Sin za ta iya taka muhimmiyar rawa wajen sa kaimi ga ci gaban duniya, yayin da yake karin haske kan makomar tattalin arzikin kasar Sin. Ya ce, ya yi imani tare da kyakkyawan fatan cewa, abubuwa za su farfado a kasar Sin.

Ya bayyana kwarin gwiwar cewa, tattalin arzikin kasar Sin zai samu murmurewa mai karfi a shekarar 2023, yayin da manufofinta suke bisa hanya, ma’ana manufar kasafin kudi da kuma tsarin kudi na kasar, duk suna kan hanyar da ta dace.

Rashid ya ce, tattalin arzikin kasar Sin yana da kyakkyawan muhalli wajen samun ci gaba, saboda hauhawar farashin kayayyaki ta ragu, idan aka kwatanta da hauhawar farashin kayayyaki da ake fuskanta a wasu kasashe, kuma hakan wata babbar dama ce.(Ibrahim)

 

Labarai Masu Nasaba

Sin Ta Harba Sabon Rukunin Taurarin Dan Adam Irin Su Na Farko A Duniya

Kasar Sin Ta Bayar Da Shawarwari Dangane Da Yadda Za A Aiwatar Da Sanarwar Vienna Yadda Ya Kamata

ShareTweetSendShare
Previous Post

Matsalolin Da APC Ta Jefa ‘Yan Nijeriya Ya Kamata Su Zama Darasi -Jarman Makarfi

Next Post

Noman Kankana Na Kara Bunkasa A Jihar Jigawa

Related

Sin Ta Harba Sabon Rukunin Taurarin Dan Adam Irin Su Na Farko A Duniya
Daga Birnin Sin

Sin Ta Harba Sabon Rukunin Taurarin Dan Adam Irin Su Na Farko A Duniya

8 hours ago
Kasar Sin Ta Bayar Da Shawarwari Dangane Da Yadda Za A Aiwatar Da Sanarwar Vienna Yadda Ya Kamata
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Ta Bayar Da Shawarwari Dangane Da Yadda Za A Aiwatar Da Sanarwar Vienna Yadda Ya Kamata

9 hours ago
Ana Fatan A Hada Kai Wajen Shawo Kan Kalubalen Dake Addabar Duniya
Daga Birnin Sin

Ana Fatan A Hada Kai Wajen Shawo Kan Kalubalen Dake Addabar Duniya

10 hours ago
Taron Kolin Demokuradiyya Na Amurka Ya Shaidawa Duniya Ma’auni Biyu Da Amurka Ta Dauka Kan Batun Demokuradiyya
Daga Birnin Sin

Taron Kolin Demokuradiyya Na Amurka Ya Shaidawa Duniya Ma’auni Biyu Da Amurka Ta Dauka Kan Batun Demokuradiyya

11 hours ago
Boao: Kasar Sin Ta Karfafa Gwiwar Kasa Da Kasa
Daga Birnin Sin

Boao: Kasar Sin Ta Karfafa Gwiwar Kasa Da Kasa

12 hours ago
Shugaban Kasar Sin Ya Gana Da Firaministan Spaniya Da Na Malaysia Da Na Singapore
Daga Birnin Sin

Shugaban Kasar Sin Ya Gana Da Firaministan Spaniya Da Na Malaysia Da Na Singapore

12 hours ago
Next Post
Noman Kankana Na Kara Bunkasa A Jihar Jigawa

Noman Kankana Na Kara Bunkasa A Jihar Jigawa

LABARAI MASU NASABA

An Yanke Wa Wasu ‘Yan China 2 Hukuncin Daurin Shekaru 12 A Sakkwato

An Yanke Wa Wasu ‘Yan China 2 Hukuncin Daurin Shekaru 12 A Sakkwato

March 31, 2023
Sin Ta Harba Sabon Rukunin Taurarin Dan Adam Irin Su Na Farko A Duniya

Sin Ta Harba Sabon Rukunin Taurarin Dan Adam Irin Su Na Farko A Duniya

March 31, 2023
Zababben Gwamnan Katsina Ya Gana Da Buhari, Ya Ce Matsalar Tsaro Zai Fi Bai Wa Muhimmanci 

Zababben Gwamnan Katsina Ya Gana Da Buhari, Ya Ce Matsalar Tsaro Zai Fi Bai Wa Muhimmanci 

March 31, 2023
Kasar Sin Ta Bayar Da Shawarwari Dangane Da Yadda Za A Aiwatar Da Sanarwar Vienna Yadda Ya Kamata

Kasar Sin Ta Bayar Da Shawarwari Dangane Da Yadda Za A Aiwatar Da Sanarwar Vienna Yadda Ya Kamata

March 31, 2023
Mutum 14 Sun Shiga Hannun ‘Yan Sanda A Kano Kan Aikata Fashi Da Makami

Mutum 14 Sun Shiga Hannun ‘Yan Sanda A Kano Kan Aikata Fashi Da Makami

March 31, 2023
Ana Fatan A Hada Kai Wajen Shawo Kan Kalubalen Dake Addabar Duniya

Ana Fatan A Hada Kai Wajen Shawo Kan Kalubalen Dake Addabar Duniya

March 31, 2023
Ba Zan Tsoma Baki A Gwamnatin Abba Ba –Kwankwaso

Ba Zan Tsoma Baki A Gwamnatin Abba Ba –Kwankwaso

March 31, 2023
Taron Kolin Demokuradiyya Na Amurka Ya Shaidawa Duniya Ma’auni Biyu Da Amurka Ta Dauka Kan Batun Demokuradiyya

Taron Kolin Demokuradiyya Na Amurka Ya Shaidawa Duniya Ma’auni Biyu Da Amurka Ta Dauka Kan Batun Demokuradiyya

March 31, 2023
Har Yanzu Ni Ke Da Cikakken Iko A Matsayin Gwamnan Kano —Ganduje Ga Abba Gida-Gida

Har Yanzu Ni Ke Da Cikakken Iko A Matsayin Gwamnan Kano —Ganduje Ga Abba Gida-Gida

March 31, 2023
Boao: Kasar Sin Ta Karfafa Gwiwar Kasa Da Kasa

Boao: Kasar Sin Ta Karfafa Gwiwar Kasa Da Kasa

March 31, 2023
ADVERTISEMENT
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.