ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 4, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Mijina Wayayyen Bafulatani Ne, Ba Bafulatanin Daji Ba Ne – Uwargidan Atiku

by Sadiq
4 years ago
Atiku

Uwargidan dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar PDP, Titi Atiku Abubakar, ta bayyana cewa bai kamata ‘yan Nijeriya su yi wa mijinta Atiku Abubakar mummunan zato saboda kabilar ea ya fito.

A cewar Titi, mijin ta Bafulatani ne kuma wayayye, ba wanda ya yi rayuwar daji ba.

  • Xi Jinping Ya Aikawa MDD Sakon Murnar Taron Tunawa Da Ranar Goyon Bayan Palasdinawa
  • Ko Da Gaske Ne Kasar Sin Barazana Ce?

Ta bayyana hakan ne a ranar Larabar yayin gangamin yakin neman zaben jam’iyyar da aka gudanar a filin shakatawa na Dimokuradiyya a Jihar Ondo.

ADVERTISEMENT

“Idan Atiku ya zama shugaban kasa, tabbas Nijeriya za ta fi yadda take a yanzu.

“Mun ci zaben da ya gabata, amma an tabka magudi a rumfunan zabe. Gaskiya Atiku Bafulatani ne amma ba Bafulatani daji ba ne saboda shi wayayye ne. Na kasance tare da shi sama da shekaru 40.

LABARAI MASU NASABA

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi

Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City

“A zamanin Obasanjo, Atiku ya samu makamar aikin gwamnati, ga dukkan Yarabawa Atiku na ku ne kuma shi ne zai ci zaben kasar nan.

“Lokacin da na zama matar shugaban kasa, zan kula da matasa da yara. Za a ba da tallafin karatu. Ku zabi Atiku saboda ya san makamar aiki. Akwai yunwa a kasar nan.”

A halin da ake ciki, Atiku, ya bukaci ‘yan Na

Nijeriya da kada su sake maimaita kuskuren da suka yi a 2019 a lokacin da suka zabi jam’iyyar APC mai mulki.

Atiku ya ce “Mun fara gangamin yakin neman zabenmu a Jihar Ondo a matsayin jiha ta farko a yankin Kudu maso Yamma saboda goyon bayan da kuka ba mu a 2023.

“Za mu sanya dukkan hanyoyin gwamnatin tarayya su zama masu aiki. Za mu ware isassun kudade ga matasa domin ayyukan yi. A cikin manufofinmu, mun ware dala biliyan 10 ga matasa. Dole ne mu ba su aikin yi.

“Za mu samar da kudade ga jami’o’i, ba abin da APC ta ke yi, babu mai son sake maimaita zaben APC a Nijeriya.”

MASU ALAKA

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi
Manyan Labarai

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi

June 4, 2026
Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City
Wasanni

Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City

June 4, 2026
Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili
Manyan Labarai

Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

June 4, 2026
Next Post
Kayan Angonci Sun Yi Batan Dabo, An Sace Sadakin Amarya A Taron Daurin Aure A Kano

Kayan Angonci Sun Yi Batan Dabo, An Sace Sadakin Amarya A Taron Daurin Aure A Kano

LABARAI MASU NASABA

Takunkumin Amurka Ya Haifar Da Mummunan Tasiri Ga Tsarin Samar Da Kayan Latironi Na Duniya

Takunkumin Amurka Ya Haifar Da Mummunan Tasiri Ga Tsarin Samar Da Kayan Latironi Na Duniya

June 4, 2026
Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Kashe Mutane 7, Ya Jikkata 6 A Bauchi

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Kashe Mutane 7, Ya Jikkata 6 A Bauchi

June 4, 2026
Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi

June 4, 2026
Mun Kaɗu Matuƙa Kan Labarin Mutuwar ‘Yan Mauludi A Hanyar Saminaka – Gwamnan Kaduna

Gwamna Sani Ya Kashe Sama Da Naira Biliyan Ɗaya Kan Tallafin Ɗalibai A Kaduna – Kwamishina

June 4, 2026
Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026

Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026

June 4, 2026
Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci

Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci

June 4, 2026
Sabbin Ra’ayoyin Ci Gaba: Manufofin Zamani Na Zamanantarwa

Sabbin Ra’ayoyin Ci Gaba: Manufofin Zamani Na Zamanantarwa

June 4, 2026
Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

June 4, 2026
Ana Gudanar Da Taron Masana Ilmin Harkokin Kasar Sin Karo Na Uku

Ana Gudanar Da Taron Masana Ilmin Harkokin Kasar Sin Karo Na Uku

June 4, 2026
Sin: Ya Kamata Tarayyar Turai Ta Dubi Huldar Tattalin Arziki Da Ciniki Tsakaninta Da Sin Bisa Daidaito

Sin: Ya Kamata Tarayyar Turai Ta Dubi Huldar Tattalin Arziki Da Ciniki Tsakaninta Da Sin Bisa Daidaito

June 4, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.