Kakakin ma’aikatar harkokin wajen kasar Sin ya sanar a yau Talata 5 ga wata cewa, ministan harkokin wajen kasar Iran Sayyed Abbas Araghchi zai kawo ziyara kasar Sin a gobe Laraba 6 ga wata, bisa gayyatar da aka yi masa.
Kuma yayin ziyarar, zai yi shawarwari tare da memban hukumar kula da harkokin siyasa ta kwamitin tsakiya na jam’iyyar Kwaminis ta Sin kuma ministan harkokin wajen kasar, Wang Yi. (Zainab Zhang)
-
CGTN Hausahttps://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
-
CGTN Hausahttps://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
-
CGTN Hausahttps://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
-
CGTN Hausahttps://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
ADVERTISEMENT















Discussion about this post