ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, June 24, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Cikin Shekaru 28, Kudiri Ƙasa Da 10 Sanatocin Zamfara Ta Arewa Suka Gabatar A Majalisa – Shinkafi

by Muhammad
2 months ago

Ɗan takarar kujerar Sanatan Zamfara ta Arewa a ƙarƙashin jam’iyyar APC, Dr. Sani Abdullahi Shinkafi, ya bayyana cewa wakilan yankin da suka yi sanata cikin shekaru 28 da suka gabata sun gabatar da ƙasa da kudirin dokoki 10 kacal.

Shinkafi ya bayyana hakan ne a Abuja jim kaɗan bayan ya miƙa fom ɗinsa na tsayawa takara, inda ya ce ya shiga takara ne domin ya gyara abin da ya kira ƙarancin wakilci da ya jefa yankin baya a fagen ci gaban ƙasa.

Ya ce daga shekarar 1999 zuwa yau, kujerar sanata ta Zamfara ta Arewa ta kasance tana karkata ne a hannun wasu yankuna, abin da ya sa wasu sassan yankin ke jin an ware su daga ci gaba da wakilci.

ADVERTISEMENT

A cewarsa, yankin ya ƙunshi ƙananan hukumomi huɗu, amma ba a ba su cikakken wakilci na gaskiya ba a Majalisar Dattawa, yana mai cewa hakan ya haifar da rashin adalci da rashin daidaito a siyasa.

Shinkafi ya kuma koka cewa duk da yawan shekarun da wakilan yankin suka shafe a majalisa, ba su kawo manyan ayyukan gwamnatin tarayya masu tasiri a yankin ba, musamman a fannin ilimi da ci gaban tattalin arziki.

LABARAI MASU NASABA

PRP Ta Musanta Zargin Cewa Kwankwaso Ya Sayi Fom 69 Domin Kwace Jam’iyyar

Jam’iyyar APC Ta Tafka Asarar Mabiya A Gombe, Sun Bi Pantami PDP

Ya bayyana cewa lokaci ya yi da za a kawo sauyi, yana mai cewa zai tsaya tsayin daka don ganin an samu sabon salo na wakilci a yankin Zamfara ta Arewa.

Dangane da batun tsarin zaɓen fidda gwani, Shinkafi ya ce bai yarda da tsarin sasanci ba, yana mai cewa zai tsaya ne kawai kan tsarin zaɓen fidda gwani kai tsaye kamar yadda doka ta tanada.

Ya ce dole ne a bai wa kowane ɗan takara dama ya fafata, yana mai cewa “duk wanda ya yi nasara shi ne zai wakilci jam’iyya.”

A wani ɓangare kuma, ɗan takarar Sanatan Ekiti ta Arewa, Senator Ayo Arise, ya bayyana cewa ya koma takara ne saboda kiran al’ummarsa, na burin ya ci gaba da aikin da ya fara a baya a Majalisar Dattawa.

Ya ce ya taimaka wajen samar da Jami’ar Tarayya ta Oye-Ekiti wadda ta taimaka wajen bunƙasa ilimi da ci gaban yankin, kuma yana son ƙara faɗaɗa irin wannan ci gaba idan aka sake zaɓensa.

Ya ƙara da cewa zai bar wa jama’a su yanke hukunci kan wanda ya fi cancanta ya wakilce su a Majalisar Dattawa a 2027.

Muhammad
+ postsBio
  • Muhammad
    2027: NNPP Ta Yi Wa Korarrun Mambobinta Afuwa, Ta Yi Alƙawarin Basu Tikitin Kai-tsaye
  • Muhammad
    Musulunci Na Fuskantar Barazana A Karƙashin Mulkin Tinubu — Datti Baba-Ahmed
  • Muhammad
    Kwankwaso Tamkar Tsuntsu Ne A Siyasa Da Yake Sauya Sheƙa Daga Nan Zuwa Can – Ganduje
  • Muhammad
    PDP Ta Tsayar Da Mustapha Sule Lamido A Matsayin Ɗan Takarar Gwamna Jigawa A 2027

MASU ALAKA

2023: Gwarazan Jam’iyyu A Karon Battar Zaben Shugaban Kasa
Siyasa

PRP Ta Musanta Zargin Cewa Kwankwaso Ya Sayi Fom 69 Domin Kwace Jam’iyyar

June 22, 2026
Jam’iyyar APC Ta Tafka Asarar Mabiya A Gombe, Sun Bi Pantami PDP
Siyasa

Jam’iyyar APC Ta Tafka Asarar Mabiya A Gombe, Sun Bi Pantami PDP

June 22, 2026
ADC Ta Sake Tabbatar Da Ibrahim Khalil A Matsayin Ɗan Takarar Gwamnan Kano Na 2027
Siyasa

ADC Ta Sake Tabbatar Da Ibrahim Khalil A Matsayin Ɗan Takarar Gwamnan Kano Na 2027

June 21, 2026
Next Post
Ikorodu City Ta Hau Matsayi Na Uku Bayan Doke Wikki Tourists Da Ci 3-1

Ikorodu City Ta Hau Matsayi Na Uku Bayan Doke Wikki Tourists Da Ci 3-1

Discussion about this post

LABARAI MASU NASABA

Ya Kamata Sin Da Birtaniya Su Yi Aiki Tare Don Ci Gaba Da Inganta Dangantakarsu

Ya Kamata Sin Da Birtaniya Su Yi Aiki Tare Don Ci Gaba Da Inganta Dangantakarsu

June 23, 2026
Firaministan Sin Ya Jaddada Muhimmancin Kara Azamar Bunkasa Kirar Kayayyakin Aikin Masana’antu Na Zamani

Firaministan Sin Ya Jaddada Muhimmancin Kara Azamar Bunkasa Kirar Kayayyakin Aikin Masana’antu Na Zamani

June 23, 2026
Gombe Ta Zabge Farashin Taki Da Kashi 50 Cikin 100

Gombe Ta Zabge Farashin Taki Da Kashi 50 Cikin 100

June 23, 2026
Wang Yi Ya Gana Da Babban Sakataren Majalisar Tsaron Masar Da Ministan Fadar Gwamnatin Afirka Ta Kudu A Indiya

Wang Yi Ya Gana Da Babban Sakataren Majalisar Tsaron Masar Da Ministan Fadar Gwamnatin Afirka Ta Kudu A Indiya

June 23, 2026
‘Yansanda Sun Kashe Masu Garkuwa Da Mutane 8, Sun Kubutar Da Mutane 3 A Jihar Bauchi

’Yansanda Sun Kama Mutane 57 Da Ake Zargi Da Ayyukan Ta’addanci A Adamawa

June 23, 2026
Li Qiang Ya Gana Da Firaministan Kasar Guinea

Li Qiang Ya Gana Da Firaministan Kasar Guinea

June 23, 2026
Maniyyatan Nijeriya

Hajjin 2026: NAHCON Ta Kammala Jigilar Alhazan Nijeriya Daga Saudiyya

June 23, 2026
Kamfanin Sin Ya Kammala Babban Aikin Samar Da Ruwa A Babban Birnin Nijeriya

Kamfanin Sin Ya Kammala Babban Aikin Samar Da Ruwa A Babban Birnin Nijeriya

June 23, 2026
Binciken CGTN: Fasahohin Zamani Sun Habaka Ayyuka Yayin Da Tsarin Cin Moriya Tare Ya Yi Fintinkau

Binciken CGTN: Fasahohin Zamani Sun Habaka Ayyuka Yayin Da Tsarin Cin Moriya Tare Ya Yi Fintinkau

June 23, 2026
'Yan Bindiga

Yan Bindiga Sun Kashe Manoma Shida A Birnin Gwari Ta Jihar Kaduna

June 23, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.