ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 11, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Mutum 18 Sun Mutu, 40 Sun Jikkata A Hatsarin Mota A Kebbi 

by Sadiq
3 years ago
Hatsarin Mota

Akalla mutane 18 ne suka mutu yayin da wasu 40 suka jikkata a wani mummunan hatsarin mota da ya afku a karamar hukumar Illela a Jihar Sokoto.

Hatsarin ya rutsa da wata motar haya da kuma motar daukar shanu.

  • Akwai Hatsarin Gaske Mika Mulkin Nijeriya A Hannun Tinubu ko Obi – Atiku 
  • Yadda Ake Gyaran Gashi Na Musamman

Kakakin rundunar ’yansandan Jihar Kebbi, Nafiu Abubakar, wanda ya tabbatar da faruwar lamarin a yammacin ranar Litinin, ya ce lamarin ya faru ne a mahadar Malisa da ke karamar Hukumar Gwandu a jihar.

ADVERTISEMENT

Ya bayyana cewa hatsarin da ya faru a ranar Lahadin da ta gabata wanda ya shafi direban wata babbar mota mai lamba SRP 442 XA, Jihar Neja da kuma wata mota wadda ta yi jigilar fasinjoji da shanu daga Unguwar Illela zuwa Legas.

Daga nan sai motar ta fadi mahadar Malisa, lamarin da ya yi sanadin mutuwar shanu 16.

LABARAI MASU NASABA

Na Yi Matuƙar Mamakin Sammaci A Kaina – Mele Kyari

INEC: APC da LP Ne Kaɗai Suka Cancanci Shiga Zaɓen Cike Gurbi Na Majalisar Dokokin Kebbi

Ya kara da cewa kwamishinan ‘yansandan jihar, Ahmed Kontagora ya ziyarci inda hatsarin ya afku, inda ya shaida yadda aka kwashe mutanen zuwa babban asibitin Gwandu inda daraktan kiwon lafiya na asibitin ya tabbatar da mutuwar mutane 18.

Bugu da kari, ya ce wadanda suka jikkata suna karbar magani a asibiti.

Kwamishinan, ya yi kira ga masu amfani da ababen hawa da suke bi matakan hanya kuma su kasance masu hankali yayin tuki.

Ya kuma shawarci direbobi da su rika kiyaye ka’idojin tuki sannan su guji yin lodin da ya wuce kima.

CP Kontagora ya kuma yi addu’ar Allah ya jikan wadanda suka rasu ya kuma jikansu da rahama.

MASU ALAKA

Za A Kammala Aikin Bututun Iskar Gas Na AKK A Disambar 2024 – NNPC
Labarai

Na Yi Matuƙar Mamakin Sammaci A Kaina – Mele Kyari

June 11, 2026
inec
Labarai

INEC: APC da LP Ne Kaɗai Suka Cancanci Shiga Zaɓen Cike Gurbi Na Majalisar Dokokin Kebbi

June 11, 2026
Rashin Tsaro: Atiku Ya Yi Allah-wadai Da Harin Makarantar ‘Yan Mata Ta Kebbi
Manyan Labarai

Atiku Ya Buƙaci Ayyana Dokar Ta-ɓaci Kan Tsaro, Ya Yi Gargadi Kan Yawaitar Hare-Hare Kan Makarantu

June 11, 2026
Next Post
Farashin Kayan Masarufi Ya Sauka A Karon Farko Cikin Wata 11 A Nijeriya- NBS

Farashin Kayan Masarufi Ya Sauka A Karon Farko Cikin Wata 11 A Nijeriya- NBS

LABARAI MASU NASABA

Za A Kammala Aikin Bututun Iskar Gas Na AKK A Disambar 2024 – NNPC

Na Yi Matuƙar Mamakin Sammaci A Kaina – Mele Kyari

June 11, 2026
inec

INEC: APC da LP Ne Kaɗai Suka Cancanci Shiga Zaɓen Cike Gurbi Na Majalisar Dokokin Kebbi

June 11, 2026
Rashin Tsaro: Atiku Ya Yi Allah-wadai Da Harin Makarantar ‘Yan Mata Ta Kebbi

Atiku Ya Buƙaci Ayyana Dokar Ta-ɓaci Kan Tsaro, Ya Yi Gargadi Kan Yawaitar Hare-Hare Kan Makarantu

June 11, 2026
An Kafa Yanki Mafi Girma Na Hade Ayyukan Samar Da Wutar Lantarki Da Sarrafa Makamashin Hydrogen Da Adana Makamashi A Kasar Sin

An Kafa Yanki Mafi Girma Na Hade Ayyukan Samar Da Wutar Lantarki Da Sarrafa Makamashin Hydrogen Da Adana Makamashi A Kasar Sin

June 10, 2026
Auren Gata: Babu Saki Sai Da Amincewar Hisbah – Daurawa

Auren Gata: Babu Saki Sai Da Amincewar Hisbah – Daurawa

June 10, 2026
An Kaddamar Da Taron Dandalin Tattauna Hadin Gwiwar Fasahohi Da Masana’antun Aikin Gona na Sin Da Afirka A Kenya

An Kaddamar Da Taron Dandalin Tattauna Hadin Gwiwar Fasahohi Da Masana’antun Aikin Gona na Sin Da Afirka A Kenya

June 10, 2026
NNPCL

Zargin Sace Naira Tiriliyan 210: Majalisa Ta Bayar da Umarnin Kama Tsohon Shugaban NNPC, Mele Kyari

June 10, 2026
Wakilin Sin: Bangaren Sin Yana Goyon Bayan Kasashen Afirka a Fannin Magance Matsalolin Nahiyar Bisa Hanyoyin Da Suka Dace Da Su

Wakilin Sin: Bangaren Sin Yana Goyon Bayan Kasashen Afirka a Fannin Magance Matsalolin Nahiyar Bisa Hanyoyin Da Suka Dace Da Su

June 10, 2026
An Kashe ’Yan Bindiga Biyu A Abuja

An Kashe ’Yan Bindiga Biyu A Abuja

June 10, 2026
Ko Me Ya Sa Alkaluman Rahotan Cinikayyar Waje Na Sin Suka Nuna Karuwar Nasarori Fiye Da Yadda Aka Yi Tsammani?

Ko Me Ya Sa Alkaluman Rahotan Cinikayyar Waje Na Sin Suka Nuna Karuwar Nasarori Fiye Da Yadda Aka Yi Tsammani?

June 10, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.