ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Tuesday, September 15, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Mutum 3 Sun Kone Kurmus A Hatsarin Mota A Kano

by Sadiq
3 years ago
Hatsarin Mota

Hukumar Kashe Gobara ta Jihar Kano, ta ce fasinjoji mata uku ne suka mutu yayin da wasu fasinjoji 13 suka samu raunuka a lokacin da wata motar haya bas ta haya ta kama wuta a ranar Talata.

Kakakin hukumar, Alhaji Saminu Abdullahi ne, ya tabbatar da faruwar lamarin a wata sanarwa da ya raba wa manema labarai a Kano.

  • Ramadan: Hisbah Ta Rufe Wuraren Shan Giya, Ta Hana Karuwanci A Jigawa
  • Shirin Mika Mulki: Buhari Da Gwamnoni Za Su Sake Bayyana Kadarorinsu

Ya ce motar hayar kirar Toyota Hiace mai lamba XE 222 TRN ta kama da wuta a kusa da Kwalejin Fasaha ta Gwamnati da ke Karamar Hukumar Nassarawa ta Jihar.

ADVERTISEMENT

Ya ce lamarin ya faru ne yayin da motar bas da ta fito daga karamar hukumar Ajingi zuwa Kofar Wambai ta kone kurmus.

Sanarwar ta ce jami’an kashe gobara da jami’an hukumar kiyaye hadura ta kasa (FRSC) sun yi nasarar kashe gobarar tare da samun nasarar ceto wasu fasinjojin.

LABARAI MASU NASABA

Gwamnatin Zamfara Za Ta Mayar Da Yara 453,602 Makaranta

Boko Haram Sun Kashe Mutane 4 Tare Da Ƙone Gidaje A Adamawa

Abdullahi, ya ce wasu mata uku da ke cikin motar bas din sun kone ta yadda ba za a iya gane su ba, ya bayyana sunayensu a matsayin Surayya Umar da Zeenai Babaji.

Abdullahi ya ce sauran 13 da suka samu raunuka an kai su Asibitin Kwararru na Murtala Muhammad da ke Kano, domin yi musu magani.

Ya ce an kuma ceto direban motar mai suna Muhammed Gali mai shekara 35 da kwandastan motar, Hassan Danladi mai shekara 30 ba tare da wani rauni ba, sannan aka mika su ga ‘yan sanda don yin bincike.

Kakakin ya alakanta musabbabin hatsarin da keta haddin gudu da kuma fashewar tayar motar ta baya, ya bukaci masu ababen hawa da suke yin tuki cikin taka-tsan-tsan.

MASU ALAKA

Gwamnatin Zamfara Za Ta Mayar Da Yara 453,602 Makaranta
Labarai

Gwamnatin Zamfara Za Ta Mayar Da Yara 453,602 Makaranta

September 15, 2026
’Yan Ta’adda Sun Kai Wa Ƙauyuka 2 Hari A Adamawa
Labarai

Boko Haram Sun Kashe Mutane 4 Tare Da Ƙone Gidaje A Adamawa

September 15, 2026
Wani Mutum Ya Kashe Kishiyar Mahaifiyarsa A Kogi
Manyan Labarai

’Yan Ta’adda Na Shirin Kai Hare-Hare Makarantu, Wuraren Ibada Da Sansanonin NYSC – ’Yansanda

September 15, 2026
Next Post
Xi: Ci Gaba Ba Tare Da Gurbata Muhalli Ba Ita Ce Manufar Raya Kasar Sin

Xi: Ci Gaba Ba Tare Da Gurbata Muhalli Ba Ita Ce Manufar Raya Kasar Sin

LABARAI MASU NASABA

Gwamnatin Zamfara Za Ta Mayar Da Yara 453,602 Makaranta

Gwamnatin Zamfara Za Ta Mayar Da Yara 453,602 Makaranta

September 15, 2026
’Yan Ta’adda Sun Kai Wa Ƙauyuka 2 Hari A Adamawa

Boko Haram Sun Kashe Mutane 4 Tare Da Ƙone Gidaje A Adamawa

September 15, 2026
Wani Mutum Ya Kashe Kishiyar Mahaifiyarsa A Kogi

’Yan Ta’adda Na Shirin Kai Hare-Hare Makarantu, Wuraren Ibada Da Sansanonin NYSC – ’Yansanda

September 15, 2026
Gwamnatin Sakkwato Ta Rufe Masallacin Sheikh Lukuwa Bayan Harin Da Aka Kai Masa

Gwamnatin Sakkwato Ta Rufe Masallacin Sheikh Lukuwa Bayan Harin Da Aka Kai Masa

September 15, 2026
Hannun Jari: Dangote Ya Yi Wa ’Yan Nijeriya Alƙawarin Samun Gaggwaɓar Riba

Hannun Jari: Dangote Ya Yi Wa ’Yan Nijeriya Alƙawarin Samun Gaggwaɓar Riba

September 15, 2026
Dangote Ya Sake Zama Wanda Ya Fi Kowa Kudi A Afrika Karo Na 12

Arziƙin Dangote Ya Haura Dala Biliyan 50 Bayan Fara Sayar Da Hannun Jarin Matatarsa – Forbes

September 15, 2026
Jawabin Xi A Taron BRICS, Mafita Ce Ga Matsalolin Duniya

Jawabin Xi A Taron BRICS, Mafita Ce Ga Matsalolin Duniya

September 14, 2026
Duk Wani Yunkuri Na Karfafa Burin Japan Na Fadada Karfin Soji Zai Jefa Yankin Cikin Hadari

Duk Wani Yunkuri Na Karfafa Burin Japan Na Fadada Karfin Soji Zai Jefa Yankin Cikin Hadari

September 14, 2026
Tsohon Firaminsitan Jordan: Kasar Sin Tana Kan Gaba Wajen Gudanar Da Fasahar AI A Duniya

Tsohon Firaminsitan Jordan: Kasar Sin Tana Kan Gaba Wajen Gudanar Da Fasahar AI A Duniya

September 14, 2026
Hadin Gwiwar BRICS Na Jagorantar Hadin Kan Kasashe Masu Tasowa Da Dogaro Da Karfin Kansu

Hadin Gwiwar BRICS Na Jagorantar Hadin Kan Kasashe Masu Tasowa Da Dogaro Da Karfin Kansu

September 14, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.