ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, July 15, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Mutuwar Imam Abdullahi Babbar Rashi Ne Ga Kiristoci – Yuhana Buru

by Isa Gidan Bakko Zariya
6 months ago
Imam

Babban Fasto Dakta Yuhana Buru ya bayyana rasuwar babban malamin addinin Musulunci a garin Barikin Ladi da ke Jihar Filato, Imam Abdullahi Abubakar, a matsayin babba rashi ga Kiristoci, wanda ya voye mabiya addinin Kirista a gidansa a lokacin wani tashi – tashina a shekarar 2018.

Ya ce rasuwarsa ba na al’ummar Musulmi ne kawai ba, har da mabiya addinin Kirista da suke a jihohin arewa da kuma Nijeriya baki ɗaya.

  • Imam Abdullahi Abubakar, Wanda Ya Boye Kiristoci 300 A Rikicin Filato Na 2018, Ya Rasu
  • Imam Abdullahi Abubakar, Wanda Ya Boye Kiristoci 300 A Rikicin Filato Na 2018, Ya Rasu

Dakta Yuhana ya bayyana hakan ne a lokacin da yake gana da wakilinmu kan rasuwar Sheikh Abdullahi Abubakar a wannan makon.

ADVERTISEMENT

Dakta Buru ya ƙara da cewa a lokacin wannan matsalolin da suka faru a garin Barikin Ladi, marigayin ba tare da vata lokaci ba ya buɗe ƙofar gidansa, mabiya addinin Kirista suka shiga, wannan mataki da marigayin ya ɗauka a wancan lokaci shi ya zama silar ceton rayuka na mabiya addinin Kirista.

Sai fasto Yuhana ya ce wannan matakin son zaman lafiya da girmama abokan zama da Marigayi Imam Abdullahi Abubakar ya aiwatar, shi ya dace a yau mabiya addinin Kirista da mabiya addinin Musulunci su ɗauka, domin kawo ƙarshen matsalolin zaman doya da manja da ake yi a yau a wasu sassan Nijeriya.

LABARAI MASU NASABA

Zazzaɓin Lassa: Mutum 31 Sun Kamu Da Cutar A Jihohi 4, Waɗanda Suka Rasu Sun Kai 221

‘Yansanda Sun Kama Shugaban PFIPC, Adeyemi

A madadin mabiya addinin Kirista da suke arewacin Nijeriya da kuma Nijeriya baki ɗaya, Fasto Yuhana ya miƙa ta’aziyyar rashin marigayin ga iyalansa da gwamnatin Jihar Filato da ƙungiyoyin addinin Musulunci da Mai Alfarma Sarkin Musulmi, Dakta Sa’ad Abubakar III da Ƙungiyar Jama’atul Nasrul Islam a Nijeriya da kuma sauran al’ummar Musulmi baki ɗaya.

Imam
Isa Gidan Bakko Zariya
+ postsBio
    This author does not have any more posts.

MASU ALAKA

Zazzaɓin Lassa: Mutum 31 Sun Kamu Da Cutar A Jihohi 4, Waɗanda Suka Rasu Sun Kai 221
Labarai

Zazzaɓin Lassa: Mutum 31 Sun Kamu Da Cutar A Jihohi 4, Waɗanda Suka Rasu Sun Kai 221

July 15, 2026
‘Yansanda Sun Kama Shugaban PFIPC, Adeyemi
Labarai

‘Yansanda Sun Kama Shugaban PFIPC, Adeyemi

July 15, 2026
‘Yansanda Sun Kama Ɗan Bindiga Da Kuɗin Fansa Naira Miliyan 5 A Delta
Manyan Labarai

‘Yansanda Sun Kama Wani Kan Zargin Yi Wa ‘Yan Bindiga Safarar Makamai A Kano

July 15, 2026
Next Post
Xi Ya Aike Da Sakon Taya Murna Ga Museveni Bisa Nasarar Ci Gaba Da Jagorancin Uganda

Xi Ya Aike Da Sakon Taya Murna Ga Museveni Bisa Nasarar Ci Gaba Da Jagorancin Uganda

LABARAI MASU NASABA

Zazzaɓin Lassa: Mutum 31 Sun Kamu Da Cutar A Jihohi 4, Waɗanda Suka Rasu Sun Kai 221

Zazzaɓin Lassa: Mutum 31 Sun Kamu Da Cutar A Jihohi 4, Waɗanda Suka Rasu Sun Kai 221

July 15, 2026
‘Yansanda Sun Kama Shugaban PFIPC, Adeyemi

‘Yansanda Sun Kama Shugaban PFIPC, Adeyemi

July 15, 2026
‘Yansanda Sun Kama Ɗan Bindiga Da Kuɗin Fansa Naira Miliyan 5 A Delta

‘Yansanda Sun Kama Wani Kan Zargin Yi Wa ‘Yan Bindiga Safarar Makamai A Kano

July 15, 2026
Sakamakon Binciken Masana Na Kasar Da Ake Fitarwa Kyauta Yana Kara Jan Hankalin Duniya

Sakamakon Binciken Masana Na Kasar Da Ake Fitarwa Kyauta Yana Kara Jan Hankalin Duniya

July 14, 2026
Cinikin Waje Ta Kasar Sin Na Bunkasa Cikin Sauri Da Kwanciyar Hankali A Rabin Farko Na Shekara Ta 2026

Cinikin Waje Ta Kasar Sin Na Bunkasa Cikin Sauri Da Kwanciyar Hankali A Rabin Farko Na Shekara Ta 2026

July 14, 2026
An Yi Tir Da Kalaman Wasu Sassan Ketare Game Da Yayata Batun Cika Shekaru Goma Da Fitar Da Abin Da Aka Kira “Hukuncin Tekun Kudancin Sin”

An Yi Tir Da Kalaman Wasu Sassan Ketare Game Da Yayata Batun Cika Shekaru Goma Da Fitar Da Abin Da Aka Kira “Hukuncin Tekun Kudancin Sin”

July 14, 2026
Nijeriya Za Ta Zama Ƙasa Mai Zaman Lafiya, Ba Za A Ƙara Samun Kashe-kashen Jama’a Ba – Oluremi Tinubu

Nijeriya Za Ta Zama Ƙasa Mai Zaman Lafiya, Ba Za A Ƙara Samun Kashe-kashen Jama’a Ba – Oluremi Tinubu

July 14, 2026
Sin Ta Tsara Bunkasa Darajar Cinikayyar Kayayyaki Zuwa Yuan Tiriliyan 60 Yayin Shirin Raya Kasa Na Shekarar 2026 Zuwa 2030

Sin Ta Tsara Bunkasa Darajar Cinikayyar Kayayyaki Zuwa Yuan Tiriliyan 60 Yayin Shirin Raya Kasa Na Shekarar 2026 Zuwa 2030

July 14, 2026
Katsina: Kotu Ta Yanke Wa Hauwa’u Hukuncin Kisa Ta Hanyar Rataya Kan Taimaka Wa ’Yan Bindiga

Kotu Ta Tsare Shugaban Makaranta Da Malami Kan Zargin Lalata Da Ɗaliba Mai Shekara 6 A Gombe

July 14, 2026
An Bankado Muguwar Aniyar Japan Ta Haifar Da Tashin Hankali A Tekun Kudancin Sin

An Bankado Muguwar Aniyar Japan Ta Haifar Da Tashin Hankali A Tekun Kudancin Sin

July 14, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.