• Leadership Hausa
Monday, March 27, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

PDP Ta Dakatar Da Shugabanta A Ebonyi Kan Yi Mata Zagon Kasa 

by Sadiq
2 months ago
in Manyan Labarai
0
PDP Ta Dakatar Da Shugabanta A Ebonyi Kan Yi Mata Zagon Kasa 
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Jam’iyyar PDP ta dakatar da shugaban jam’iyyar a Jihar Ebonyi, Okorie Tochukwu Okoroafor, bisa zargin yi mata zagon kasa.

Kwamitin ayyuka na jam’iyyar PDP na kasa, ya dauki matakin ne a taron gaggawar da ta gudanar a ranar Juma’a, 27 ga watan Janairu, 2023.

  • An Kama Wani Da Ake Zargi Da Hannu A Harin Jirgin Kasan Kaduna Zuwa Abuja
  • Dan Gwamnan Jihar Nasarawa Mai Shekaru 36, Hassan Sule Ya Rasu

Ta ce dakatarwar ta zo ne bayan da aka yi nazari sosai kan halin Okoroafor da kuma ayyukansa a matsayinsa na shugaban jam’iyyar na Jihar Ebonyi.

Dakatarwar ta zo ne sa’o’i 24 bayan jam’iyyar PDP ta gudanar da yakin neman zabenta na shugaban kasa a jihar.

A wata sanarwa mai dauke da sa hannun sakataren yada labaran jam’iyyar PDP na kasa, Hon. Debo Ologunagba, ya ce “Duba da sashe na 29 (2) (b) da 57 (3) na kundin tsarin mulkin jam’iyyar PDP, ta amince da dakatarwar a madadin kwamitin zartarwa na kasa ya yi wa Okorie Tochukwu Okoroafor daga yau Juma’a 27 ga watan Junairu, 2023, kan zargin yin zagon kasa.

Labarai Masu Nasaba

Tarihin Mamayar Tattar 4

Tsokaci A Kan Mazajen Da Ke Bayyana Sirrukan Gidanjensu A Majalisa

“Saboda haka, Okoroafor an mika shi ga kwamitin ladabtarwa na jam’iyya don ci gaba da daukar mataki.”

Dakatar da Okoroafor ya biyo bayan dakatar da ‘yan jam’iyyar da aka yi a baya-bayan nan saboda wasu ayyukan da suka saba wa jam’iyyar.

A makon da ya gabata ne jam’iyyar ta dakatar da Sanata Chimaroke Nnamani da kuma wasu jiga-jigan jam’iyyar na Jihar Ekiti kan kin shiga sabgogin jam’iyyar.

Tags: EbonyiPDPShugaban Jam'iyyaZagon Kasa
ShareTweetSendShare
Previous Post

An Kama Wani Da Ake Zargi Da Hannu A Harin Jirgin Kasan Kaduna Zuwa Abuja

Next Post

Ana Tuhumar Mutum 8 Da Aikata Luwadi Da Fashi A Zamfara

Related

Tarihin Mamayar Tattar 4
Manyan Labarai

Tarihin Mamayar Tattar 4

1 day ago
Tsokaci A Kan Mazajen Da Ke Bayyana Sirrukan Gidanjensu A Majalisa
Manyan Labarai

Tsokaci A Kan Mazajen Da Ke Bayyana Sirrukan Gidanjensu A Majalisa

1 day ago
Maraba Da Azumin Ramadan Na Bana
Manyan Labarai

Maraba Da Azumin Ramadan Na Bana

2 days ago
Falalar Ramadan Da Wasu Hukunce-hukuncen Azumi
Manyan Labarai

Falalar Ramadan Da Wasu Hukunce-hukuncen Azumi

2 days ago
Matsayin Da Dimukradiyyar Nijeriya Ta Kai A Yanzu – Buhari
Manyan Labarai

Matsayin Da Dimukradiyyar Nijeriya Ta Kai A Yanzu – Buhari

2 days ago
Yadda Na’urar BBAS Ta Sauya Salon Zaben Gwamnoni
Manyan Labarai

Yadda Na’urar BBAS Ta Sauya Salon Zaben Gwamnoni

2 days ago
Next Post
Ana Tuhumar Mutum 8 Da Aikata Luwadi Da Fashi A Zamfara

Ana Tuhumar Mutum 8 Da Aikata Luwadi Da Fashi A Zamfara

LABARAI MASU NASABA

Kafar CGTN Ta Gabatar Da Jerin Bidiyo Don Yin Bayani Game Da Tsarin Demokuradiyyar Kasar Sin

Kafar CGTN Ta Gabatar Da Jerin Bidiyo Don Yin Bayani Game Da Tsarin Demokuradiyyar Kasar Sin

March 27, 2023
Kafa Dangantakar Diflomasiyya Tsakanin Sin Da Honduras Ya Sake Tabbatar Da Manufar Sin Daya Tak A Duniya

Kafa Dangantakar Diflomasiyya Tsakanin Sin Da Honduras Ya Sake Tabbatar Da Manufar Sin Daya Tak A Duniya

March 27, 2023
Gwamna Mai Barin Gado Da Zababbe Sun Fara Cacar Baki Kan Albashin Ma’aikata A Taraba

Gwamna Mai Barin Gado Da Zababbe Sun Fara Cacar Baki Kan Albashin Ma’aikata A Taraba

March 27, 2023
Abdulaziz Yari Ya Bada Tallafin Tirela 240 Na Abincin Azimi A Zamfara

Abdulaziz Yari Ya Bada Tallafin Tirela 240 Na Abincin Azimi A Zamfara

March 27, 2023
2023: INEC Ta Sanar Da Ranar Mika Wa Zababbun Gwamnoni Takardar Shaidar Lashe Zabe

2023: INEC Ta Sanar Da Ranar Mika Wa Zababbun Gwamnoni Takardar Shaidar Lashe Zabe

March 27, 2023
SERAP Ta Nemi INEC Ta Hukunta Gwamnoni Kan Bangar Siyasa

SERAP Ta Nemi INEC Ta Hukunta Gwamnoni Kan Bangar Siyasa

March 27, 2023
DSS Ta Cafke Tsohon Soja Da Lauya Da Wasu Kan Zargin Ta’addanci

DSS Ta Cafke Tsohon Soja Da Lauya Da Wasu Kan Zargin Ta’addanci

March 27, 2023
Ramadan: Lokutan Sahur Da Buda-baki Na Azumi Na 3 A Wasu Birane

Ramadan: Lokutan Sahur Da Buda-baki Na Azumi Na 5

March 27, 2023
PDP Ta Dakatar Da Tsofaffin Ministoci 2 Da Wasu 5 Kan Yi Wa Jam’iyyar Zagon-Kasa

PDP Ta Dakatar Da Shugabanta Na Kasa Kan Zargin Yi Wa Jam’iyyar Adawa Aiki

March 26, 2023
Amurka Ta Sake Zargin Kasar Sin Kan Asalin Kwayar Cutar COVID-19 Domin Yunkurin Siyasa

Amurka Ta Sake Zargin Kasar Sin Kan Asalin Kwayar Cutar COVID-19 Domin Yunkurin Siyasa

March 26, 2023
ADVERTISEMENT
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.