ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Friday, June 5, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

PDP Ta Kori Nnamani, Ogbu, Dan Fayose, Da Wasu Daga Jam’iyyar

by Sadiq
3 years ago
PDP

Jam’iyyar PDP ta kori tsohon gwamnan Jihar Enugu kuma dan takarar Sanata a zaben 2023, Sanata Chimaroke Nnamani, da kuma Hon. Chris Ogbu daga jam’iyyar kan zargin yi mata zagon kasa.

Jam’iyyar ta kuma kori mambobinta biyar a Jihar Ekiti, wadanda kuma ‘yan takara ne a babban zabe mai zuwa, wadanda suka hada da; Ajijola Lateef Oladimeji (Ekiti ta Tsakiya); Olayinka James Olalere (Ekiti ta Tsakiya II); Fayose Oluwajomiloju John (Ekiti ta Tsakiya I); Akerele Oluyinka (Ekiti ta Arewa I), da Emiola Adenike Jennifer (Ekiti ta Kudu II).

  • Akwai Bukatar Amurka Ta Yi Wa Duniya Gamsasshen Bayani
  • Ya Kamata Amurka Ta Dakatar Da Sanyawa Sauran Kasashe Takunkumi Bisa Radin Kanta

Sakataren yada labarai na jam’iyyar PDP na kasa, Hon. Debo Ologunagba, wanda ya bayyana korar ‘ya’yan jam’iyyar bakwai a cikin wata sanarwa, ya ce matakin zai fara aiki ne daga ranar Juma’a 10 ga Fabrairu, 2023.

ADVERTISEMENT

Ya kara da cewa shugabannin jam’iyyar na kasa sun dauki matakin ne bisa shawarar kwamitin ladabtarwa na jam’iyyar PDP na kasa.

Idan za a tuna cewa jam’iyyar ta dakatar da ‘ya’yan jam’iyyar tara saboda ayyukan da suka saba wa jam’iyyar a ranar 20 ga Janairu, 2023.

LABARAI MASU NASABA

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi

Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City

Nnamani ya sha kaye a zaben da ya fito neman takarar shugaban kasa na jam’iyyar APC, a hannun Asiwaju Bola Tinubu.

Idan dai ba a manta ba jam’iyyar ta dage dakatarwar da ta yi wa wasu mambobi biyu a Jihar Ekiti, wato; Funso Ayeni wanda ya tsaya takarar Sanatan Ekiti ta Arewa da Otunba Ajayi Babatunde Samuel, mai neman kujerar tarayya ta Arewa ta biyu a zaben 2023.

PDP ta ce ta dage dakatarwar da aka yi musu ne bayan da suka nemi afuwa kan halinsu, da tabbatar da yin biyayya ga jam’iyyar da kuma sabunta alkawarin da jam’iyyar ta samu a dukkan matakai a zaben 2023 a lokacin da suka bayyana a gaban kwamitin ladabtarwa.

MASU ALAKA

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi
Manyan Labarai

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi

June 4, 2026
Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City
Wasanni

Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City

June 4, 2026
Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili
Manyan Labarai

Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

June 4, 2026
Next Post
Ya Harbi Saurayin Kanwarsa A Matsayin Gargadi

Ya Harbi Saurayin Kanwarsa A Matsayin Gargadi

LABARAI MASU NASABA

Matatar Dangote Ta Ƙara Yawan Man Da Take Tacewa Zuwa Ganga 700,000

Matatar Dangote Ta Ƙara Yawan Man Da Take Tacewa Zuwa Ganga 700,000

June 4, 2026
Ƴansanda Sun Daƙile Harin Ƴan Bindiga, Sun Kwato Shanu 25 A Sakkwato

Ƴansanda Sun Daƙile Harin Ƴan Bindiga, Sun Kwato Shanu 25 A Sakkwato

June 4, 2026
Takunkumin Amurka Ya Haifar Da Mummunan Tasiri Ga Tsarin Samar Da Kayan Latironi Na Duniya

Takunkumin Amurka Ya Haifar Da Mummunan Tasiri Ga Tsarin Samar Da Kayan Latironi Na Duniya

June 4, 2026
Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Kashe Mutane 7, Ya Jikkata 6 A Bauchi

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Kashe Mutane 7, Ya Jikkata 6 A Bauchi

June 4, 2026
Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi

June 4, 2026
Mun Kaɗu Matuƙa Kan Labarin Mutuwar ‘Yan Mauludi A Hanyar Saminaka – Gwamnan Kaduna

Gwamna Sani Ya Kashe Sama Da Naira Biliyan Ɗaya Kan Tallafin Ɗalibai A Kaduna – Kwamishina

June 4, 2026
Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026

Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026

June 4, 2026
Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci

Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci

June 4, 2026
Sabbin Ra’ayoyin Ci Gaba: Manufofin Zamani Na Zamanantarwa

Sabbin Ra’ayoyin Ci Gaba: Manufofin Zamani Na Zamanantarwa

June 4, 2026
Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

June 4, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.