• Leadership Hausa
Thursday, September 21, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Qatar 2022: Har Yanzun Ba Kasar Afirka Da Ta Zura Kwallo Ko Daya A Raga

by Sulaiman
10 months ago
in Wasanni
0
Qatar 2022: Har Yanzun Ba Kasar Afirka Da Ta Zura Kwallo Ko Daya A Raga
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Labarai Masu Nasaba

Super Eagles Ta Nijeriya Ta Dawo Mataki Na 40 A Jadawalin Kasashen Da Suka Fi Iya Taka Leda A Duniya

UEFA Champions League: Real Madrid Ta Sha Da Kyar A Hannun Union Berlin

A ranar 20 ga watan Nuwamba 2023 aka soma gasar cin kofin duniya ta bana a kasar Qatar, inda har yanzun kasashen Afirka ke fama da kokarin zura kwallo a raga.

A ranar Litinin, 21 ga watan Nuwamba, Senegal ta sha kashi a hannun kasar Netherlands da ci 0:2 yayin da kasar Morocco ta tashi kunnan doki da kasar Croatia 0:0 a ranar Talata, 23 ga watan Nuwamba.

  • Qatar 2022: Argentina Ta Kwashi Kashinta A Hannun Saudiyya Da Ci 2 Da 1

Kasar Qatar mai masaukin baki kuma, a wani bangare ta sha kashi a hannun kasar Ecuador da ci 0:2 yayin da kasar Saudia ta samu nasara mai ban mamaki yayin da ta doke kasar Argentina da ci 1:2.

Ga yadda gasar wasannin ta kasance zuwa yau 23 ga watan Nuwamba, 2023.

  • Qatar vs Ecuador 0:2
  • Senegal vs Netherlands 0:2
  • Argentina vs Saudi Arabia 1:2
  • Mexico vs Poland 0:0
  • Denmark vs Tunisia 0:0
  • France vs Australia 4:1
  • Germany vs Japan 1:2
  • Spain vs Costa Rica 7:0
  • Morocco vs Croatia 0:0
ShareTweetSendShare
Previous Post

Yan Siyasar Amurka Ba Su Mai Da Hankali Kan Hakkin Bil Adam a Kasar Ba

Next Post

Sin Ta Fitar Da Muhimmin Bangare Na Rana Na Wucin Gadi Mafi Girma A Duniya

Related

Super Eagles Ta Nijeriya Ta Dawo Mataki Na 40 A Jadawalin Kasashen Da Suka Fi Iya Taka Leda A Duniya
Wasanni

Super Eagles Ta Nijeriya Ta Dawo Mataki Na 40 A Jadawalin Kasashen Da Suka Fi Iya Taka Leda A Duniya

1 hour ago
Uefa
Wasanni

UEFA Champions League: Real Madrid Ta Sha Da Kyar A Hannun Union Berlin

8 hours ago
Barcelona
Wasanni

Barcelona Ta Zurara Kwallaye 5 A Wasan Farko Na Gasar UEFA Champions League Ta Bana

1 day ago
Guardiola
Wasanni

Zamu Fi Jin Dadin Lashe Kofin Zakarun Turai Na Bana Fiye Da Na Bara – Guardiola

2 days ago
Kofin Afirka: Me Ya Sa Ba A Gayyaci Alkalin Wasa Daga Nijeriya Ba?
Wasanni

Kofin Afirka: Me Ya Sa Ba A Gayyaci Alkalin Wasa Daga Nijeriya Ba?

3 days ago
Babu Adawa Tsakanina Da Messi – Cewar Ronaldo
Wasanni

Babu Adawa Tsakanina Da Messi – Cewar Ronaldo

3 days ago
Next Post
Sin Ta Fitar Da Muhimmin Bangare Na Rana Na Wucin Gadi Mafi Girma A Duniya

Sin Ta Fitar Da Muhimmin Bangare Na Rana Na Wucin Gadi Mafi Girma A Duniya

LABARAI MASU NASABA

Bai Dace Takara Ta Zamo Kalmar Kwatanta Alakar Sin Da Amurka Ba

Bai Dace Takara Ta Zamo Kalmar Kwatanta Alakar Sin Da Amurka Ba

September 21, 2023
Yawan Jarin Da Sin Ta Zuba A Ketare Daga Janairu Zuwa Agusta Ya Rika Karuwa

Yawan Jarin Da Sin Ta Zuba A Ketare Daga Janairu Zuwa Agusta Ya Rika Karuwa

September 21, 2023
Super Eagles Ta Nijeriya Ta Dawo Mataki Na 40 A Jadawalin Kasashen Da Suka Fi Iya Taka Leda A Duniya

Super Eagles Ta Nijeriya Ta Dawo Mataki Na 40 A Jadawalin Kasashen Da Suka Fi Iya Taka Leda A Duniya

September 21, 2023
Sin Ta Sanya Hannu Kan Yarjejeniyar Kare Mabanbantan Halittun Teku

Sin Ta Sanya Hannu Kan Yarjejeniyar Kare Mabanbantan Halittun Teku

September 21, 2023
Shugaban Kasar Sin Xi Jinping Ya Yi Rangadi A Lardin Zhejiang

Shugaban Kasar Sin Xi Jinping Ya Yi Rangadi A Lardin Zhejiang

September 21, 2023
Mataimakin Gwamnan Jihar Edo, Shaibu Ya Roki Obaseki Ya Gafarce Shi

Mataimakin Gwamnan Jihar Edo, Shaibu Ya Roki Obaseki Ya Gafarce Shi

September 21, 2023
IPC

IPC Ta Yi Tir Da Muzguna Wa ‘Yan Jarida Yayin Daukan Rahoton Shari’ar Kujerar Gwamna A Kano

September 21, 2023
Bayan Gindaya Wa’adi: Hukumar AGIS Na Tattara Harajin Naira Biliyan Daya A Kullum 

Bayan Gindaya Wa’adi: Hukumar AGIS Na Tattara Harajin Naira Biliyan Daya A Kullum 

September 21, 2023
An Dawo Da Biyan Tallafin Man Fetur: Gwamnatin Tarayya Ta Biya Naira Biliyan 169.4 A Watan Agusta

An Dawo Da Biyan Tallafin Man Fetur: Gwamnatin Tarayya Ta Biya Naira Biliyan 169.4 A Watan Agusta

September 21, 2023
NUJ Ta Yi Kira Ga Jami’an Tsaro Da Su Gaggauta Zakulo Wadanda Suka Yi Wa Danjarida Kisan Gilla A Zamfara

NUJ Ta Yi Kira Ga Jami’an Tsaro Da Su Gaggauta Zakulo Wadanda Suka Yi Wa Danjarida Kisan Gilla A Zamfara

September 21, 2023
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.