ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 4, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ranar Asabar Za A Kaddamar Da Littafin ‘100+ Questions Before Nikkah’ 

by Aisha Asas
3 years ago
Littafi

Fitacciyar mai ba da shawara kan zamantakewar aure da kuma rayuwa kuma marubuciya, Khadija Ibrahim, wadda ta jima tana gyara zamantakewar al’umma da alkalaminta, ta shirya kaddamar da sabon littafinta mai suna ‘100+ Questions Before Nikkah’ a ranar Asabar.

Littafin zai amsa tambayoyi dari da dori ga mata da maza da suke bukatar sani kafin shiga daga ciki.

  • Nijeriya Da Saudiyya Sun Yi Kunnen Doki A Wasan Sada Zumunta
  • Ba Zan Yi Sulhu Da ‘Yan Bindiga Ba – Gwamna Lawal

Za a kaddamar da littafin a ranar Asabar, 14 ga watan Oktoba 2023, a dakin taro na Babban Masallacin Kasa da ke Birnin Tarayya, Abuja, da misalin karfe 10 na safe.

ADVERTISEMENT

Marubuciyar ta rubuta littafin ne game da aure, wanda tambayoyin cikinsa za su fitar da samari da ‘yan mata masu shirin yin aure daga duhu kan sha’anin aure da abin da ya kunsa.

Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal ne babban bako na musamman, yayin da Sheikh Abu Mazeedatul Khaiyr bin Rauf, zai jagoranci kaddamar da littafin.

LABARAI MASU NASABA

Ƴansanda Sun Daƙile Harin Ƴan Bindiga, Sun Kwato Shanu 25 A Sakkwato

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Kashe Mutane 7, Ya Jikkata 6 A Bauchi

Bako mai jawabi, Ustaz Dakta Abulfattah Adeyeme, yayin da tsohuwar ministan jin-kai, Hajiya Sadiya Umar Faruk za ta kaddamar da littafin.

Mai girma Barden Kudu Zazzau, Malam Bashir Abubakar (MFR) zai kasance uban taron.

Littafi
Aisha Asas
+ postsBio

    MASU ALAKA

    Ƴansanda Sun Daƙile Harin Ƴan Bindiga, Sun Kwato Shanu 25 A Sakkwato
    Tsaro

    Ƴansanda Sun Daƙile Harin Ƴan Bindiga, Sun Kwato Shanu 25 A Sakkwato

    June 4, 2026
    Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Kashe Mutane 7, Ya Jikkata 6 A Bauchi
    Labarai

    Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Kashe Mutane 7, Ya Jikkata 6 A Bauchi

    June 4, 2026
    Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi
    Manyan Labarai

    Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi

    June 4, 2026
    Next Post
    Dalilan Da Suka Sa Har Yanzu Ba A Rage Farashin Simintin BUA Ba

    Dalilan Da Suka Sa Har Yanzu Ba A Rage Farashin Simintin BUA Ba

    LABARAI MASU NASABA

    Matatar Dangote Ta Ƙara Yawan Man Da Take Tacewa Zuwa Ganga 700,000

    Matatar Dangote Ta Ƙara Yawan Man Da Take Tacewa Zuwa Ganga 700,000

    June 4, 2026
    Ƴansanda Sun Daƙile Harin Ƴan Bindiga, Sun Kwato Shanu 25 A Sakkwato

    Ƴansanda Sun Daƙile Harin Ƴan Bindiga, Sun Kwato Shanu 25 A Sakkwato

    June 4, 2026
    Takunkumin Amurka Ya Haifar Da Mummunan Tasiri Ga Tsarin Samar Da Kayan Latironi Na Duniya

    Takunkumin Amurka Ya Haifar Da Mummunan Tasiri Ga Tsarin Samar Da Kayan Latironi Na Duniya

    June 4, 2026
    Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Kashe Mutane 7, Ya Jikkata 6 A Bauchi

    Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Kashe Mutane 7, Ya Jikkata 6 A Bauchi

    June 4, 2026
    Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi

    Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi

    June 4, 2026
    Mun Kaɗu Matuƙa Kan Labarin Mutuwar ‘Yan Mauludi A Hanyar Saminaka – Gwamnan Kaduna

    Gwamna Sani Ya Kashe Sama Da Naira Biliyan Ɗaya Kan Tallafin Ɗalibai A Kaduna – Kwamishina

    June 4, 2026
    Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026

    Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026

    June 4, 2026
    Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci

    Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci

    June 4, 2026
    Sabbin Ra’ayoyin Ci Gaba: Manufofin Zamani Na Zamanantarwa

    Sabbin Ra’ayoyin Ci Gaba: Manufofin Zamani Na Zamanantarwa

    June 4, 2026
    Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

    Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

    June 4, 2026

    © 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

    No Result
    View All Result
    • Gida
    • Labarai
      • Manyan Labarai
      • Kananan Labarai
      • Masarautu
      • Bakon Marubuci
      • Dausayin Musulunci
      • Daga Kasar Sin
      • Nishadi
      • Noma Da Kiwo
      • Sana’a Sa’a
      • Tambarin Dimokuradiyya
      • Taskira
      • Daga Birnin Sin
      • Ado Da Kwalliya
    • Siyasa
    • Wasanni
    • Al’adu
    • Al’ajabi
    • Labaran Kasuwanci
    • Karanta cikin Turanci

    © 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.