ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, July 15, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ranar Asabar Za A Kaddamar Da Littafin ‘100+ Questions Before Nikkah’ 

by Aisha Asas
3 years ago
Littafi

Fitacciyar mai ba da shawara kan zamantakewar aure da kuma rayuwa kuma marubuciya, Khadija Ibrahim, wadda ta jima tana gyara zamantakewar al’umma da alkalaminta, ta shirya kaddamar da sabon littafinta mai suna ‘100+ Questions Before Nikkah’ a ranar Asabar.

Littafin zai amsa tambayoyi dari da dori ga mata da maza da suke bukatar sani kafin shiga daga ciki.

  • Nijeriya Da Saudiyya Sun Yi Kunnen Doki A Wasan Sada Zumunta
  • Ba Zan Yi Sulhu Da ‘Yan Bindiga Ba – Gwamna Lawal

Za a kaddamar da littafin a ranar Asabar, 14 ga watan Oktoba 2023, a dakin taro na Babban Masallacin Kasa da ke Birnin Tarayya, Abuja, da misalin karfe 10 na safe.

ADVERTISEMENT

Marubuciyar ta rubuta littafin ne game da aure, wanda tambayoyin cikinsa za su fitar da samari da ‘yan mata masu shirin yin aure daga duhu kan sha’anin aure da abin da ya kunsa.

Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal ne babban bako na musamman, yayin da Sheikh Abu Mazeedatul Khaiyr bin Rauf, zai jagoranci kaddamar da littafin.

LABARAI MASU NASABA

Majalisa Ta Ba da Tallafin ₦50m Ga Iyalan Malamai Da Jami’an Tsaro Da Aka Kashe A Aikin Ceto A Oyo

Lalata Da Ƙaramar Yarinya: Kotu Ta Yanke Wa Tsoho Mai Shekara 75 Hukuncin Ɗaurin Shekara 10 A Ribas

Bako mai jawabi, Ustaz Dakta Abulfattah Adeyeme, yayin da tsohuwar ministan jin-kai, Hajiya Sadiya Umar Faruk za ta kaddamar da littafin.

Mai girma Barden Kudu Zazzau, Malam Bashir Abubakar (MFR) zai kasance uban taron.

Littafi
Aisha Asas
+ postsBio

    MASU ALAKA

    Majalisa Ta Ba da Tallafin ₦50m Ga Iyalan Malamai Da Jami’an Tsaro Da Aka Kashe A Aikin Ceto A Oyo
    Labarai

    Majalisa Ta Ba da Tallafin ₦50m Ga Iyalan Malamai Da Jami’an Tsaro Da Aka Kashe A Aikin Ceto A Oyo

    July 15, 2026
    Katsina: Kotu Ta Yanke Wa Hauwa’u Hukuncin Kisa Ta Hanyar Rataya Kan Taimaka Wa ’Yan Bindiga
    Manyan Labarai

    Lalata Da Ƙaramar Yarinya: Kotu Ta Yanke Wa Tsoho Mai Shekara 75 Hukuncin Ɗaurin Shekara 10 A Ribas

    July 15, 2026
    Ci Gaban Fasaha Na Hidimtawa Jama’a Cikin Kowane Yanayi A Kasar Sin
    Ra'ayi Riga

    Ci Gaban Fasaha Na Hidimtawa Jama’a Cikin Kowane Yanayi A Kasar Sin

    July 15, 2026
    Next Post
    Dalilan Da Suka Sa Har Yanzu Ba A Rage Farashin Simintin BUA Ba

    Dalilan Da Suka Sa Har Yanzu Ba A Rage Farashin Simintin BUA Ba

    LABARAI MASU NASABA

    Majalisa Ta Ba da Tallafin ₦50m Ga Iyalan Malamai Da Jami’an Tsaro Da Aka Kashe A Aikin Ceto A Oyo

    Majalisa Ta Ba da Tallafin ₦50m Ga Iyalan Malamai Da Jami’an Tsaro Da Aka Kashe A Aikin Ceto A Oyo

    July 15, 2026
    Xi Ya Bukaci A Mayar Da Hankali Kan Bukatun Jama’a Yayin Rangadin Da Ya Yi A Shanghai

    Xi Ya Bukaci A Mayar Da Hankali Kan Bukatun Jama’a Yayin Rangadin Da Ya Yi A Shanghai

    July 15, 2026
    Katsina: Kotu Ta Yanke Wa Hauwa’u Hukuncin Kisa Ta Hanyar Rataya Kan Taimaka Wa ’Yan Bindiga

    Lalata Da Ƙaramar Yarinya: Kotu Ta Yanke Wa Tsoho Mai Shekara 75 Hukuncin Ɗaurin Shekara 10 A Ribas

    July 15, 2026
    Ci Gaban Fasaha Na Hidimtawa Jama’a Cikin Kowane Yanayi A Kasar Sin

    Ci Gaban Fasaha Na Hidimtawa Jama’a Cikin Kowane Yanayi A Kasar Sin

    July 15, 2026
    ‘Yan Bindiga Sun Sace Shugaban Makaranta, Jami’in NECO Da Ɗalibai A Kogi

    ‘Yan Bindiga Sun Sace Shugaban Makaranta, Jami’in NECO Da Ɗalibai A Kogi

    July 15, 2026
    Tsohon Ɗan Takarar Gwamnan SDP A Gombe Ya Koma PDP, Ya Mara Wa Pantami Baya

    Tsohon Ɗan Takarar Gwamnan SDP A Gombe Ya Koma PDP, Ya Mara Wa Pantami Baya

    July 15, 2026
    Zazzaɓin Lassa: Mutum 31 Sun Kamu Da Cutar A Jihohi 4, Waɗanda Suka Rasu Sun Kai 221

    Zazzaɓin Lassa: Mutum 31 Sun Kamu Da Cutar A Jihohi 4, Waɗanda Suka Rasu Sun Kai 221

    July 15, 2026
    ‘Yansanda Sun Kama Shugaban PFIPC, Adeyemi

    ‘Yansanda Sun Kama Shugaban PFIPC, Adeyemi

    July 15, 2026
    ‘Yansanda Sun Kama Ɗan Bindiga Da Kuɗin Fansa Naira Miliyan 5 A Delta

    ‘Yansanda Sun Kama Wani Kan Zargin Yi Wa ‘Yan Bindiga Safarar Makamai A Kano

    July 15, 2026
    Sakamakon Binciken Masana Na Kasar Da Ake Fitarwa Kyauta Yana Kara Jan Hankalin Duniya

    Sakamakon Binciken Masana Na Kasar Da Ake Fitarwa Kyauta Yana Kara Jan Hankalin Duniya

    July 14, 2026

    © 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

    No Result
    View All Result
    • Gida
    • Labarai
      • Manyan Labarai
      • Kananan Labarai
      • Masarautu
      • Bakon Marubuci
      • Dausayin Musulunci
      • Daga Kasar Sin
      • Nishadi
      • Noma Da Kiwo
      • Sana’a Sa’a
      • Tambarin Dimokuradiyya
      • Taskira
      • Daga Birnin Sin
      • Ado Da Kwalliya
    • Siyasa
    • Wasanni
    • Al’adu
    • Al’ajabi
    • Labaran Kasuwanci
    • Karanta cikin Turanci

    © 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.