ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, September 9, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ranar Asabar Za A Kaddamar Da Littafin ‘100+ Questions Before Nikkah’ 

by Aisha Asas
3 years ago
Littafi

Fitacciyar mai ba da shawara kan zamantakewar aure da kuma rayuwa kuma marubuciya, Khadija Ibrahim, wadda ta jima tana gyara zamantakewar al’umma da alkalaminta, ta shirya kaddamar da sabon littafinta mai suna ‘100+ Questions Before Nikkah’ a ranar Asabar.

Littafin zai amsa tambayoyi dari da dori ga mata da maza da suke bukatar sani kafin shiga daga ciki.

  • Nijeriya Da Saudiyya Sun Yi Kunnen Doki A Wasan Sada Zumunta
  • Ba Zan Yi Sulhu Da ‘Yan Bindiga Ba – Gwamna Lawal

Za a kaddamar da littafin a ranar Asabar, 14 ga watan Oktoba 2023, a dakin taro na Babban Masallacin Kasa da ke Birnin Tarayya, Abuja, da misalin karfe 10 na safe.

ADVERTISEMENT

Marubuciyar ta rubuta littafin ne game da aure, wanda tambayoyin cikinsa za su fitar da samari da ‘yan mata masu shirin yin aure daga duhu kan sha’anin aure da abin da ya kunsa.

Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal ne babban bako na musamman, yayin da Sheikh Abu Mazeedatul Khaiyr bin Rauf, zai jagoranci kaddamar da littafin.

LABARAI MASU NASABA

Hormuz: Iran Ta Kai Muggan Hare-hare Kan Sansanin Amurka A Jordan

ASUU Ta Yi Barazanar Yajin Aiki A Jami’ar Jihar Sokoto

Bako mai jawabi, Ustaz Dakta Abulfattah Adeyeme, yayin da tsohuwar ministan jin-kai, Hajiya Sadiya Umar Faruk za ta kaddamar da littafin.

Mai girma Barden Kudu Zazzau, Malam Bashir Abubakar (MFR) zai kasance uban taron.

Littafi
Aisha Asas
+ postsBio

    MASU ALAKA

    Iran Ta Musanta Ikirarin Trump Tare Da Zafafa Hare-hare Kan Isra’ila
    Manyan Labarai

    Hormuz: Iran Ta Kai Muggan Hare-hare Kan Sansanin Amurka A Jordan

    September 9, 2026
    ASUU Ta Yi Barazanar Yajin Aiki A Jami’ar Jihar Sokoto
    Labarai

    ASUU Ta Yi Barazanar Yajin Aiki A Jami’ar Jihar Sokoto

    September 9, 2026
    Taron PDP Na Ƙasa: Ɓangaren Wike Ya Kafa Sabon NWC A Abuja
    Labarai

    PDP Ta Musanta Mara Wa APM Baya A Bauchi

    September 9, 2026
    Next Post
    Dalilan Da Suka Sa Har Yanzu Ba A Rage Farashin Simintin BUA Ba

    Dalilan Da Suka Sa Har Yanzu Ba A Rage Farashin Simintin BUA Ba

    LABARAI MASU NASABA

    Iran Ta Musanta Ikirarin Trump Tare Da Zafafa Hare-hare Kan Isra’ila

    Hormuz: Iran Ta Kai Muggan Hare-hare Kan Sansanin Amurka A Jordan

    September 9, 2026
    ASUU Ta Yi Barazanar Yajin Aiki A Jami’ar Jihar Sokoto

    ASUU Ta Yi Barazanar Yajin Aiki A Jami’ar Jihar Sokoto

    September 9, 2026
    Taron PDP Na Ƙasa: Ɓangaren Wike Ya Kafa Sabon NWC A Abuja

    PDP Ta Musanta Mara Wa APM Baya A Bauchi

    September 9, 2026
    Sojoji

    Sojoji Sun Dakile Hare-Hare, Sun Ceto Mutane 12 A Zamfara

    September 9, 2026
    Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

    Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

    September 8, 2026
    Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

    Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

    September 8, 2026
    Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

    Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

    September 8, 2026
    'Yan Bindiga

    ‘Yan Bindiga Sun Kashe 2, Sun Yi Garkuwa Da 26 A Kaduna

    September 8, 2026
    Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

    Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

    September 8, 2026
    Yadda Taron Tattalin Arziki Da Zuba Jari Na Kwana Biyu Ya Gudana A Katsina

    Gwamna Radda Ya Gabatar Da Kasafin N828.6bn Na 2027

    September 8, 2026

    © 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

    No Result
    View All Result
    • Gida
    • Labarai
      • Manyan Labarai
      • Kananan Labarai
      • Masarautu
      • Bakon Marubuci
      • Dausayin Musulunci
      • Daga Kasar Sin
      • Nishadi
      • Noma Da Kiwo
      • Sana’a Sa’a
      • Tambarin Dimokuradiyya
      • Taskira
      • Daga Birnin Sin
      • Ado Da Kwalliya
    • Siyasa
    • Wasanni
    • Al’adu
    • Al’ajabi
    • Labaran Kasuwanci
    • Karanta cikin Turanci

    © 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.