ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Friday, June 12, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Samar Da Abinci:Jihar Nasarawa Ta Fara Shirin Gina Kananan Madatsun Ruwa

by Rabi'u Ali Indabawa
54 minutes ago
Ruwa

Gwamnatin Jihar Nasarawa ta bayyana shirinta na gina kananan madatsun ruwa domin ba da damar noma a duk tsawon shekara tare da kara yawan samar da abinci.

Kwamishinan Aikin Gona na jihar, Umar Tanko Tunga, ne ya bayyana hakan jiya yayin wani taron bayani na ma’aikatun gwamnati da Ma’aikatar Yada Labarai, Al’adu da Yawon Bude Ido ta jihar ta shirya tare da hadin gwiwar Majalisar Kungiyar ’Yan Jarida ta Nijeriya (NUJ) reshen Nasarawa a Lafia.

Ya ce za a gina wadannan kananan madatsun ruwa a wurare da aka tanada domin tallafa wa noman ban ruwa.

ADVERTISEMENT

Tunga ya bayyana cewa wannan shiri ba kawai zai kara yawan samar da abinci ba ne, har ma zai samar da ayyukan yi ga matasa da mata ta hanya mai amfani.

Ya kara da cewa tun da farko Gwamnatin Tarayya ta amince da gina manyan madatsun ruwa guda biyu a Lafia da Tide, tare da kammala aikin Farin Ruwa domin samar da wutar lantarki ta ruwa, noman ban ruwa da kuma samar da ruwan sha. A cewarsa, kananan madatsun ruwan da jihar ke shirin ginawa za su kara karfafa kokarin Gwamnatin Tarayya na tabbatar da wadatar abinci.

LABARAI MASU NASABA

Hukuncin Kotu Na Barazana Ga Zaben 2027 —INEC

Kotu Ta Ɗaure Mutane 5 Kan Tallafa Wa Boko Haram

Kwamishinan ya jaddada cewa gwamnatin Gwamna Abdullahi Sule ta samu manyan nasarori a fannin noma, inda ta jawo dimbin jarin masu zuba jari na cikin gida da na kasashen waje.

Ya bayyana gonar shinkafa ta Jangwa/Agwatashi mai fadin hekta 10,000 a matsayin mafi girman hadin gwiwar gwamnati da kamfanoni masu zaman kansu a fannin noma a yankin Arewa ta Tsakiya.

A cewarsa, wannan shiri ya bai wa mata da matasa da dama damar samun ci gaba a darajar noman shinkafa tare da kara musu kwarewa a noman zamani da amfani da injuna.

Tunga ya kuma bayyana cewa manufar gwamnatin jihar ta kasance mai jan hankalin masu zuba jari, lamarin da ya samar da kafa Katafariyar Cibiyar Masana’antar Sarrafa Rogo (SCIC) mai fadin hekta 10,000 ta kamfanin Sekuoia Holdings Ltd a Karamar Hukumar Kokona.

Ruwa
Rabi'u Ali Indabawa
+ postsBio
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    Ba Zai Yiwu A Cimma Yarjejeniya Ba Tare Da Sanya Batun Lebanon Ba —Iran
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    Kasashen Da Darajar Kudadensu Suka Fadi Da Wadanda Nasu Suka Tashi Sanadiyyar Yakin Iran
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    ’Yansanda Da ‘Yan Sa-kai Sun Ceto Shanu 245 Da Aka Sace A Kaduna
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    An Daure Mutum Biyu Shekara 24 Saboda Kashe Wani Dan Nijeriya Mazaunin Birtaniya

MASU ALAKA

INEC Ta Shirya Gudanar Da Zaben Cike Gurbi A Jihar Kano
Labarai

Hukuncin Kotu Na Barazana Ga Zaben 2027 —INEC

June 12, 2026
Kotu Ta Ɗaure Mutane 5 Kan Tallafa Wa Boko Haram
Labarai

Kotu Ta Ɗaure Mutane 5 Kan Tallafa Wa Boko Haram

June 12, 2026
Gwamnatin Tarayya Za Ta Dauki Sabbin Ƴansanda 50,000 Da Karin Sojoji — Tinubu
Manyan Labarai

Gwamnatin Tarayya Za Ta Dauki Sabbin Ƴansanda 50,000 Da Karin Sojoji — Tinubu

June 12, 2026

Discussion about this post

LABARAI MASU NASABA

Samar Da Abinci:Jihar Nasarawa Ta Fara Shirin Gina Kananan Madatsun Ruwa

Samar Da Abinci:Jihar Nasarawa Ta Fara Shirin Gina Kananan Madatsun Ruwa

June 12, 2026
Real Madrid Ta Kammala Ɗaukar Bernardo Silva Daga Man City

Real Madrid Ta Kammala Ɗaukar Bernardo Silva Daga Man City

June 12, 2026
INEC Ta Shirya Gudanar Da Zaben Cike Gurbi A Jihar Kano

Hukuncin Kotu Na Barazana Ga Zaben 2027 —INEC

June 12, 2026
Gwamnatin Tarayya Ta Raba Buhunan Taki Kyauta Ga Manoma 20,160

Gwamnatin Tarayya Ta Raba Buhunan Taki Kyauta Ga Manoma 20,160

June 12, 2026
Jiya Aka Fara Gasar Cin Kofin Duniya

Jiya Aka Fara Gasar Cin Kofin Duniya

June 12, 2026
Kotu Ta Ɗaure Mutane 5 Kan Tallafa Wa Boko Haram

Kotu Ta Ɗaure Mutane 5 Kan Tallafa Wa Boko Haram

June 12, 2026
GORON JUMA’A

GORON JUMA’A

June 12, 2026
Falalar Neman Tsari Daga Sharrin Shaidan

Falalar Neman Tsari Daga Sharrin Shaidan

June 12, 2026
Gwamnatin Tarayya Za Ta Dauki Sabbin Ƴansanda 50,000 Da Karin Sojoji — Tinubu

Gwamnatin Tarayya Za Ta Dauki Sabbin Ƴansanda 50,000 Da Karin Sojoji — Tinubu

June 12, 2026
Sojoji Sun Kashe ‘Yan Ta’adda 51, 876 Sun Mika Wuya A Arewa Maso Gabas

Tinubu Ya Jinjina Wa Jami’an Tsaro Kan Jajircewarsu Wajen Kawo Karshen Ta’addanci

June 12, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.