ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Friday, June 5, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Sayar Wa Yankin Taiwan Makamai Da Amurka Ta Yi: “Taimaka Masa” Ne Ko “Illata Shi”?

by Sulaiman
5 months ago

Kwanan nan, gwamnatin kasar Amurka ta sanar da cewa, za ta sayar da makaman da kudinsu ya wuce dalar Amurka biliyan 11.1 ga yankin Taiwan na kasar Sin, adadin da ya kai kololuwa a tarihin sayar da makamai na Amurka ga Taiwan. Wannan mataki tamkar taimaka wa yankin Taiwan kara karfin sojanta ne aka yi, amma a hakika dai ba komai yake ba sai dai illata moriyarsa, tare da nufin sanya Taiwan ya zama makaminta a cikin tsarinta a duniya.

Sanin kowa ne, Amurka kasa ce mai karfi a bangaren masana’antar samar da kayayyakin yaki, wadda ta samu riba mai yawa daga cinikin sayar da makamai a duniya. Ta hanyar dada sayar wa yankin Taiwan makamai, Amurka ta rika samun kudi daga Taiwan, har ma ta shiga cikin harkokin siyasa, soja da fagen leken asiri na Taiwan, tare da kara karfin tasirinta a cikin harkokin yankin Taiwan.

Idan aka waiwayi tarihin sayar da makaman da Amurka ta yi tun bayan yakin cacar baki, za a iya gano cewa, duk wani yankin da ya karbi makamai daga Amurka, a kullum yana fadawa cikin mummunan yanayi na “dogaro da Amurka a bangaren tsaro zuwa tsanantar da yanayin yankin har da rashin daidaiton tattalin arzikinsa”.

ADVERTISEMENT

Karuwar kudin da yankin Taiwan ke kashewa wajen sayen makaman Amurka ya kawo illa ga bukatun ci gaban tattalin arziki da inganta rayuwar jama’a a yankin na yanzu. Al’ummar Taiwan tana shan daci bisa matakin da wasu ‘yan aware suka dauka, kuma za su fuskanci kalubale na rashin samun zaman lafiya mai dorewa da ci gaban tattalin arziki a mashigin teku na Taiwan.

Ka’idar “Kasar Sin daya tak a duniya” ta samu gagarumar amincewa a duniya, ‘yan aware a Taiwan sun sadaukar da bukatun jama’ar Taiwan don sayen makamai daga Amurka, wacce ta samu riba mai yawan gaske daga wannan ciniki, don cimma burinsu na ware Taiwan daga kasar Sin bisa karfin tuwo. Ko shakka babu, munafunci dodo ya kan ci mai shi. Kasar Amurka ta yi ta karya alkawarinta, tana mara wa ‘yan aware na Taiwan baya, to tabbas! kaikayi zai koma kan mashekiya!(Mai zane da rubut: MINA)

LABARAI MASU NASABA

Abokin Jibi Shi Ne Aboki

Rayukan Mutanen Kenya Na Da Muhimmanci Daidai Da Na ‘Yan Amurka

Sulaiman
+ postsBio
  • Sulaiman
    Takunkumin Amurka Ya Haifar Da Mummunan Tasiri Ga Tsarin Samar Da Kayan Latironi Na Duniya
  • Sulaiman
    Gwamna Sani Ya Kashe Sama Da Naira Biliyan Ɗaya Kan Tallafin Ɗalibai A Kaduna – Kwamishina
  • Sulaiman
    Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026
  • Sulaiman
    Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci

MASU ALAKA

Abokin Jibi Shi Ne Aboki
Ra'ayi Riga

Abokin Jibi Shi Ne Aboki

June 3, 2026
Rayukan Mutanen Kenya Na Da Muhimmanci Daidai Da Na ‘Yan Amurka
Ra'ayi Riga

Rayukan Mutanen Kenya Na Da Muhimmanci Daidai Da Na ‘Yan Amurka

June 1, 2026
Nagartattun Manufofin Sin Suna Janyo Hankalin Kasashen Duniya
Ra'ayi Riga

Nagartattun Manufofin Sin Suna Janyo Hankalin Kasashen Duniya

May 29, 2026
Next Post
Ramadan: Hisbah Ta Rufe Wuraren Shan Giya, Ta Hana Karuwanci A Jigawa

Hisbah Ta Kama Mutane 9 Kan Yawon Dare A Kano

Discussion about this post

LABARAI MASU NASABA

Matatar Dangote Ta Ƙara Yawan Man Da Take Tacewa Zuwa Ganga 700,000

Matatar Dangote Ta Ƙara Yawan Man Da Take Tacewa Zuwa Ganga 700,000

June 4, 2026
Ƴansanda Sun Daƙile Harin Ƴan Bindiga, Sun Kwato Shanu 25 A Sakkwato

Ƴansanda Sun Daƙile Harin Ƴan Bindiga, Sun Kwato Shanu 25 A Sakkwato

June 4, 2026
Takunkumin Amurka Ya Haifar Da Mummunan Tasiri Ga Tsarin Samar Da Kayan Latironi Na Duniya

Takunkumin Amurka Ya Haifar Da Mummunan Tasiri Ga Tsarin Samar Da Kayan Latironi Na Duniya

June 4, 2026
Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Kashe Mutane 7, Ya Jikkata 6 A Bauchi

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Kashe Mutane 7, Ya Jikkata 6 A Bauchi

June 4, 2026
Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi

June 4, 2026
Mun Kaɗu Matuƙa Kan Labarin Mutuwar ‘Yan Mauludi A Hanyar Saminaka – Gwamnan Kaduna

Gwamna Sani Ya Kashe Sama Da Naira Biliyan Ɗaya Kan Tallafin Ɗalibai A Kaduna – Kwamishina

June 4, 2026
Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026

Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026

June 4, 2026
Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci

Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci

June 4, 2026
Sabbin Ra’ayoyin Ci Gaba: Manufofin Zamani Na Zamanantarwa

Sabbin Ra’ayoyin Ci Gaba: Manufofin Zamani Na Zamanantarwa

June 4, 2026
Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

June 4, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.