ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 11, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Sharuda 5 Da Tinubu Ya Gindaya Wa Ministocinsa

by Sadiq
3 years ago
Tinubu

Shugaban Kasa, Bola Ahmed Tinubu ya umarci sabbin ministocinsa su zage damtse don kawo sauye-sauye masu kyau ga rayuwar ‘yan kasar nan.

Ya bayar da umarnin ne yayin taron majalisar zartarwarsa ta farko da ya jagoranta a ranar Litinin a fadar shugaban kasar da ke Abuja.

  • Za Mu Tabbatar Da Gaskiya Da Adalci -Kwamitin Rabon Abinci A Adamawa
  • Har Yanzu Jakadan Faransa Bai Fice Daga Jamhuriyar Nijar Ba – Macron

Taron ya mayar da hankali kan cimma muradan gwamnatin Tinubu don samar da hanyoyin ci gaban tattalin arziki da wadata al’ummar Nijeriya da kuma kawo karshen talauci tare da jaddada muhimman ayyukan da ke gaban gwamnati.

ADVERTISEMENT

Ga muhimman sharuda biyar da shugaban ya zayyana:

1. Ba za a lamunci rashin kwazo ba: Shugaba Tinubu ya kafa wani tsari da zai sa ido wajen tabbatar da rikon amana da kuma tantance ayyukan da suka rataya a kan kowane minista.

LABARAI MASU NASABA

Majalisa Ta Amince Da Ƙudirin Dokar Kafa ‘Yansandan Jihohi.

Atiku Ya Buƙaci Ayyana Dokar Ta-ɓaci Kan Tsaro, Ya Yi Gargadi Kan Yawaitar Hare-Hare Kan Makarantu

Ya ce ba zai lamunci rashin kwazo daga wurin ministocin ba.

2. Sabon Tsarin Tattalin Arziki: Shugaban ya yi kira kan samar da sabbin dabarun bunkasa kasafin kudi na cikin gida da za su mayar da hankali wajen inganta rayuwar ‘yan Nijeriya. ”

Gwamnatin ta himmatu wajen sake farfado da harkokin kudadenmu na gida don walwalar ‘yan Nijeriya,” a cewar Tinubu.

3. Ayyuka ba yawan lokacin mulki ba: Shugaba Tinubu ya jaddada cewa mukaman na ministocin ba nadi ne “yi-aiki-a-biya-ka” ba amma yana mai cewa ana auna mutuncin minista ne bisa irin ayyukan da ya yi wa kasa.

4. Dabarun samar da tsaro da ci gaban kasa: A kalaman shugaban, majalisar tana da alhakin aiwatar da manufofin da za su “gyara tattalin arzikin kasa tare da tabbatar da ci gaban hadin kai da kuma karfafa tsaro don samar da zaman lafiya da wadata a Nijeriya.”

5. Jagoranci mai sauki da karbar shawarwari: Shugaba Tinubu ya ce ya bude duk wata kofa ta karbar shawarwari don ciyar da gwamnatinsa gaba, yana mai tabbatar da cewa “a shirye nake na ba da hadin kai tare da sauraren jama’a.”

Shugaban dai ya gargade ministocin da su yi kokari tare da ba da himma wajen cimma kashin farko na ajandar da gwamnatinsa ta sa a gaba guda takwas cikin shekaru uku da ke tafe.

Ya kuma bukaci su yi aiki tukuru domin farfado da tattalin arzikin kasar saboda Nijeriya na cikin mawuyacin hali.

MASU ALAKA

Majalisa Ta Amince Da Ƙudirin Dokar Kafa ‘Yansandan Jihohi.
Manyan Labarai

Majalisa Ta Amince Da Ƙudirin Dokar Kafa ‘Yansandan Jihohi.

June 11, 2026
Rashin Tsaro: Atiku Ya Yi Allah-wadai Da Harin Makarantar ‘Yan Mata Ta Kebbi
Manyan Labarai

Atiku Ya Buƙaci Ayyana Dokar Ta-ɓaci Kan Tsaro, Ya Yi Gargadi Kan Yawaitar Hare-Hare Kan Makarantu

June 11, 2026
Auren Gata: Babu Saki Sai Da Amincewar Hisbah – Daurawa
Manyan Labarai

Auren Gata: Babu Saki Sai Da Amincewar Hisbah – Daurawa

June 10, 2026
Next Post
Zargin Bi-ta-da-ƙulli:   An Hana Kotun Ɗa’ar Ma’aikata Da EFCC Da ICPC Ci Gaba Da Binciken Shugaban Yaƙi Da Rashawa Na Kano

Zargin Bi-ta-da-ƙulli: An Hana Kotun Ɗa'ar Ma'aikata Da EFCC Da ICPC Ci Gaba Da Binciken Shugaban Yaƙi Da Rashawa Na Kano

LABARAI MASU NASABA

Majalisa Ta Amince Da Ƙudirin Dokar Kafa ‘Yansandan Jihohi.

Majalisa Ta Amince Da Ƙudirin Dokar Kafa ‘Yansandan Jihohi.

June 11, 2026
Shugaban Sin Na Jagorantar Bunkasa Dangantakar Sin Da Koriya Ta Arewa A Sabon Zamani

Shugaban Sin Na Jagorantar Bunkasa Dangantakar Sin Da Koriya Ta Arewa A Sabon Zamani

June 11, 2026
Nijeriya da Habasha Sun Ƙulla Yarjejeniyar Dawo Da Fursunonin Nijeriya Sama da 100

Nijeriya da Habasha Sun Ƙulla Yarjejeniyar Dawo Da Fursunonin Nijeriya Sama da 100

June 11, 2026
Za A Kammala Aikin Bututun Iskar Gas Na AKK A Disambar 2024 – NNPC

Na Yi Matuƙar Mamakin Sammaci A Kaina – Mele Kyari

June 11, 2026
inec

INEC: APC da LP Ne Kaɗai Suka Cancanci Shiga Zaɓen Cike Gurbi Na Majalisar Dokokin Kebbi

June 11, 2026
Rashin Tsaro: Atiku Ya Yi Allah-wadai Da Harin Makarantar ‘Yan Mata Ta Kebbi

Atiku Ya Buƙaci Ayyana Dokar Ta-ɓaci Kan Tsaro, Ya Yi Gargadi Kan Yawaitar Hare-Hare Kan Makarantu

June 11, 2026
An Kafa Yanki Mafi Girma Na Hade Ayyukan Samar Da Wutar Lantarki Da Sarrafa Makamashin Hydrogen Da Adana Makamashi A Kasar Sin

An Kafa Yanki Mafi Girma Na Hade Ayyukan Samar Da Wutar Lantarki Da Sarrafa Makamashin Hydrogen Da Adana Makamashi A Kasar Sin

June 10, 2026
Auren Gata: Babu Saki Sai Da Amincewar Hisbah – Daurawa

Auren Gata: Babu Saki Sai Da Amincewar Hisbah – Daurawa

June 10, 2026
An Kaddamar Da Taron Dandalin Tattauna Hadin Gwiwar Fasahohi Da Masana’antun Aikin Gona na Sin Da Afirka A Kenya

An Kaddamar Da Taron Dandalin Tattauna Hadin Gwiwar Fasahohi Da Masana’antun Aikin Gona na Sin Da Afirka A Kenya

June 10, 2026
NNPCL

Zargin Sace Naira Tiriliyan 210: Majalisa Ta Bayar da Umarnin Kama Tsohon Shugaban NNPC, Mele Kyari

June 10, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.