Jama’a barkanku da wannan rana ta juma’a, barkanku da kasancewa tare da wannan shafi na GORON JUMA’A, shafin da yake bawa kowa damar mika sakon gaishe-gaishensa zuwa ga ‘yan’uwa da abokan arziki, na kusa da na nesa, har ma da wadanda aka dade ba a hadu ba.
Kamar kowane mako yau ma shafin na tafe da wasu sakonnin gaishe-gaishen da ku ka aiko mana, amma za mu fara mika gaisuwar mu ga Babban Editanmu Alhaji Bello Hamza. sakon farko ya fara da cewa:
Shafin GORON JUMA’A shafi ne da yake bawa kowa damar mika sakon gaishe-gaishensa zuwa ga ‘yan’uwa da abokan arziki, na kusa, da na nesa, har ma da wadanda aka dade ba a hadu ba.
Kamar kowane mako yau ma shafin na tafe da wasu sakonnin gaishe-gaishen da kuka aiko mana kamar haka;
Sako daga Muhammad Abdullahi, Jihar Kano:
Ina gaishe da abokaina irin su; Aliyu Abubakar Sadik, da Abdulrahman Auwal Ibrahim, da Usman Nasir, da Muhammad Auwal Kabir, da Abbakar Moshid, da Abdulrahman Abdulrashi, da Abdulkoyum Yusuf. Sannan ina gaishe da sauran ‘yan ajinmu kamar Al’amin Sadik da kuma Abubakar Yaro da dai sauransu.
Sako daga Kabeer Muhammad, Ingawa Jihar Katsina:
Ina gaishe da Mahaifana su ne farko, sannan kannena da ‘yan uwa na kamar su Zahraddeen, Auwal, Aliyu, Sabeer, da Aisha da fatan sun yi babbar Sallah lafiya.
Sako daga Maryama Suraj Jihar Sokoto:
Sakon Goron juma’a zuwa ga Sadeeka da Salimat, da Yaya Abbas, yaya Hashim, Yaya Fu’ad, Yaya Mukhtar. Sannan ina gaishe da Kawata Momi da kanwarta Ummi, da wata kawar tawa Zainabu Abu me tagwayen suna, sai Zuhra da fatan sun yi juma’a lafiya. Sannan ina gaishe da Malamata Malama Hassana da kanwarta Amina Sa’eed da fatan su ma sun yi juma’a da Sallah lafiya.
Sako daga Nura Ahmad Sama’ila Maijama’a Makarfi, daga Jihar Kaduna:
Ina gaishe Muntari Tahir, sai kuma Shehu Muhammad Shitu, sai mahaifiyata da mahaifina da kannena da sauran yayyena da kowa na gidanmu ina gaishe su, ina kuma gaida abokaina na layinmu baki daya dana makaranta da fatan sun yi Sallah lafiya lafiya.
Sako Daga Sakeena Abubakar Jihar Katsina:
Ina gaida Umma da Baba sai ‘yan uwana yaya Zahra, Yaya Aminu, Yaya Hadiza, Yaya Maimuna, Yaya Rashida, Iman, Amir Da Nurain, sannan kawayena Badi’a Kabir Kwallo, Jamila Sa’ad, Zainab Garba Goro, Yahanasu Imam, Saddika Junaid, Hauwa Uwaisu, da fatan sun yi Sallah lafiya.
Sako Daga Wasila Adam Nuhu Hadejia Jihar Jigawa:
Ina gaida Anti A’isha, Anti Ladidi, Anti Balaraba, Uncle Zubair, Uncle Jafar, Uncle Kamalu, Uncle Tajuddeen, Anti Kubra, Anti Sadiya, Uncle Yakub, sai kawayena kamar su; Shaheedah, Yasmin, Zeenat, Meenah, Mahmah, Hanan, Afnan, Fauzy, Ruky, Rumaisa. Da fatan sun yi sallah lafiya, Allah ya maimaita mana, Ameen.














Discussion about this post