ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Monday, July 6, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

GORON JUMA’A

by Rabi'at Sidi Bala
2 months ago
Goron Juma'a

Goron Juma'a

Jama’a barkanmu da shigowa wata mai alfarma watan Ramadan, barkanmu da sake kasancewa tare da wannan shafi na GORON JUMA’A.    Shafi ne da yake bawa kowa damar mika sakon gaishe-gaishensa, zuwa ga ‘yan’uwa da abokan arziki, na kusa da na nesa, har ma da wadanda aka dade ba a hadu ba.    Kamar kowane mako, yau ma shafin na tafe da wasu sakonnin gaishe-gaishen naku da kuka aiko mana kamar haka; Da farko ina mika gaisuwa ga Babban Editanmu Alhaji Bello Hamza da fatan yana cikin koshin lafiya.

ako daga Alaja Habibah Idris Jihar Sokoto:

Ina gaida Mahaifana Alhaji Idris Mai Kabewa, da Hajiya Lantana mai Goro, ina gaishe da ‘yan uwana maza da mata na gida dana waje. Ina gaida kawayena Zuby Hamza, Samira Yakub, Amina Garba, Taisir Ahmad, da fatan sun sha ruwa lafiya, sannan da fatan sun yi sallar juma’a lafiya

ADVERTISEMENT

Sako daga Awwal Amin Jihar Katsina:

Ina gaida Masoyiyata Fatima Yusuf Liman, ina gaida kannenta da yayyenta da mummynta gabadaya har da kawayenta, ni ne masoyinta mai kaunarta, har abada in sha Allah. Ina gaida abokaina Musa shanawa, Aminu Ak, Ibrahim mai hula da sauran ‘yan uwa na gida, Allah ya sa sun yi juma’a lafiya Allah ya bamu ladan Ibada.

LABARAI MASU NASABA

GORON JUMA’A

GORON JUMA’A

Sako daga Abba Cele Jihar Kaduna:

Ina gaishe da Bilkisu Billy, ina gaishe da yayana Alhaji Hamisu mai walda Allah ya sa ka gama lafiya. Ina gaishe da babban abokina kuma amini na Salis Yusif, ina gaishe da abokaina na ko ina, da fatan za su yi juma’a lafiya.

Sako daga Hajiya Asma’u Lawan Jihar Kaduna:

Ina mika sako na zuwa ga ‘ya’yana Amina, da Hauwa, da Binta, da Zubaida, da Mu’allim, da Hassan da Hussaini da babban yayansu. Ina gaishe da masu adashi, ina gaishe da kawata Hajiya Murjanatu Ta Saraki, da yayyana, da sauran abokan arziki, Allah ya maimaita mana juma’a amin, a sha ruwa lafiya.

Sako daga Zeenat Idris Jihar Bauchi:

Ina mika sakon Goron Juma’a ga dukkanin iyalanmu baki daya, ina gaishe da al’ummar musulmin duniya, kawayena da saura  ‘yan school dinmu, kannena da yayyena baki daya, da fatan sun sha ruwa lafiya, kuma da fatan kowa zai yi kwalliyar juma’a tare da yin sallar juma’a lafiya.

Sako daga Aina’u Ibrahim Jihar Kaduna:

ina gaishe da Khaleed, Nauwara, Habibah, zulaihat, sajida da fatan za su yi juma’a lafiya,  sannan kuma sakon barka da shan ruwa zuwa ga ‘yan gidanmu da fatan kowa zai sha ruwa lafiya.

Sakon daga Sa’id Ahmad Sa’id Jihar Katsina:

Ina gaida abokaina ina gaida mahaifana da ‘yan Club dinmu, ina gaida Aisha da Husnah, ina gaida Mujahid da Anwar da Saleem da fatan za su yi sallar Juma’a lafiya.

Sako daga Hajiya Talatu Munjibir:

Ina yi wa duk al’ummar musulmi na fadin duniya barka da juma’a, kuma ina yi wa iyalaina barka da juma’a, da fatan kowa zai yi juma’a lafiya.

Sako daga Mamuda Al’amin Jihar Kaduna:

Ina gaida Yayata Fatima, kannen Farida, iyayena , ina yi wa kowa barka da juma’a.

Goron
Rabi'at Sidi Bala
+ postsBio
  • Rabi'at Sidi Bala
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiat-sidi-bala/
    Ko Kafa Ƴansandan Jihohi Zai Taimaka Wajen Kawo Ƙarshen Matsalolin Tsaro?
  • Rabi'at Sidi Bala
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiat-sidi-bala/
    Dalilan Da Suka Jawo Aka Ƙi Yin Maraba Da FIM House A Jihar Kano
  • Rabi'at Sidi Bala
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiat-sidi-bala/
    Zan Iya Auren Namiji Komai Talaucinsa Muddin Muna Son Junanmu -Maryam Labarina
  • Rabi'at Sidi Bala
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiat-sidi-bala/
    Gidajen Gala Ne Kadai Mafita Ga Masana’antar Kannywood – Falalu Dorayi

MASU ALAKA

GORON JUMA’A
Madubin Rayuwa

GORON JUMA’A

June 12, 2026
GORON JUMA’A
Madubin Rayuwa

GORON JUMA’A

March 20, 2026
GORON JUMA’A
Madubin Rayuwa

GORON JUMA’A

March 13, 2026
Next Post
Mataimakin Firaministan Sin Ya Zanta Ta Kafar Bidiyo Da Sakataren Baitulmali Da Wakilin Cinikayya Na Amurka

Mataimakin Firaministan Sin Ya Zanta Ta Kafar Bidiyo Da Sakataren Baitulmali Da Wakilin Cinikayya Na Amurka

LABARAI MASU NASABA

FIFA Ta Dakatar Da Aiwatar Da Hukuncin Hana Folarin Balogun Buga Wasa

FIFA Ta Dakatar Da Aiwatar Da Hukuncin Hana Folarin Balogun Buga Wasa

July 5, 2026
Sabbin Shaidu Sun Bulla Dake Kara Tabbatar Da Ta’asar Amfani Da Sinadarai Masu Guba Yayin Da Dakarun Japan Ke Mamaya A Sassan Kasar Sin

Sabbin Shaidu Sun Bulla Dake Kara Tabbatar Da Ta’asar Amfani Da Sinadarai Masu Guba Yayin Da Dakarun Japan Ke Mamaya A Sassan Kasar Sin

July 5, 2026
Matsalar Tsaro: Gwamnatin Tarayya Ta Nemi Taimakon Ƙasashen Waje

Yajin Aiki: Ƙungiyar Likitocin Nijeriya Ta Ba Gwamnati Wa’adin Mako Huɗu

July 5, 2026
An Gabatar Da Littafin “Bayanan Xi Jinping Kan Basirar Gudanar Da Ayyuka A Kananan Hukumomi”

An Gabatar Da Littafin “Bayanan Xi Jinping Kan Basirar Gudanar Da Ayyuka A Kananan Hukumomi”

July 5, 2026
Ko Kafa Ƴansandan Jihohi Zai Taimaka Wajen Kawo Ƙarshen Matsalolin Tsaro?

Ko Kafa Ƴansandan Jihohi Zai Taimaka Wajen Kawo Ƙarshen Matsalolin Tsaro?

July 5, 2026
Rashin Tarbiyya Da Ilimin Addini Ne Ke Sa Matasa Ɗaukar Doka a Hannu – Hon. Aminu Adam

Rashin Tarbiyya Da Ilimin Addini Ne Ke Sa Matasa Ɗaukar Doka a Hannu – Hon. Aminu Adam

July 5, 2026
Kayayyakin Sin Sun Jawo Hankalin Sassan Kasa Da Kasa

Kayayyakin Sin Sun Jawo Hankalin Sassan Kasa Da Kasa

July 5, 2026
Sin Da Rasha Za Su Gudanar Da Atisayen Sojojin Ruwa Da Sintiri Na Hadin Gwiwa

Sin Da Rasha Za Su Gudanar Da Atisayen Sojojin Ruwa Da Sintiri Na Hadin Gwiwa

July 5, 2026
Gwamnatin Tarayya Ta Yi Allah-Wadai Da Kisan ‘Ƴan Nijeriya 2 A Afrika Ta Kudu

Gwamnatin Tarayya Ta Yi Allah-Wadai Da Kisan ‘Ƴan Nijeriya 2 A Afrika Ta Kudu

July 5, 2026
Tawagar Jami’an Lafiya Ta Sin Ta Kafa Cibiyar Horar Da Ma’aikatan Jinya A Saliyo

Tawagar Jami’an Lafiya Ta Sin Ta Kafa Cibiyar Horar Da Ma’aikatan Jinya A Saliyo

July 5, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.