Shugaban kasar Sin, Xi Jinping ya yi kira da a kara kaimi wajen aiwatar da muhimmin aikin gina halaye nagari ta hanyar ilimi, tare da samar da sabbin hanyoyin inganta tsarin ilimi na tushe a kasar.
Xi, wanda har ila yau shi ne babban sakataren kwamitin tsakiya na Jam’iyyar Kwaminis ta Sin kuma shugaban kwamitin aikin soja na tsakiya, ya bayyana hakan ne a cikin wani umarni da ya bayar game da ayyukan da suka shafi ilimi na tushe. (Abdulrazaq Yahuza Jere)
-
CGTN Hausahttps://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
-
CGTN Hausahttps://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
-
CGTN Hausahttps://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
-
CGTN Hausahttps://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
ADVERTISEMENT














