ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, July 22, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Sin Ta Fitar Da Takardar Matsayinta Kan Shugabancin Intanet A Zamanin Fasahohin Zamani

by Sulaiman
4 hours ago
Sin

LABARAI MASU NASABA

Asibitin Tafi Da Gidanka Na Jirgin Ruwan Sin Ya Nufi Kasashen Afrika Da Kudancin Asiya Domin Bayar Da Hidimomin Jin Kai

An Kafa Cibiyar Binciken Wayewar Kai Ta Duniya

Tawagar kasar Sin ta mika takarda mai dauke da matsayinta mai taken “Takardar Matsayin Kasar Sin kan Shugabancin Intanet a Zamanin Fasahohin Zamani.” Biyo bayan yadda take mayar da hankali kan ‘yancin intanet, a wannan karon, kasar Sin ta gabatar da muhimmiyar ka’ida kan ‘yancin fasahar dijital, wadda ke wakiltar matakinta na baya- bayan nan na aiwatar da shawarwarin inganta shugabancin duniya da na gina al’umma mai makoma ta bai daya a fannin intanet.

Kasar Sin ta mika takardar ce yayin taro na farko na tsarin dindindin kan tsaron intanet na duniya na MDD wanda ke gudana a hedkwatar majalisar daga ranar 20 zuwa 24 ga wata.Takardar ta jaddada cewa, domin samun zaman lafiya da kwanciyar hankali, ya kamata dukkan kasashe su yi biyayya ga manufofi da ka’idojin kundin tsarin mulkin MDD kan intanet, wanda ke kira da mutunta ‘yancin amfani da fasahohin dijital da ci gaba na bai daya, tana mai cewa dukkan kasashe na da ‘yancin zabar hanyoyin raya fasahohin zamani, ciki har fasahar AI, bisa yanayin da ya dace da su, kuma suna da ‘yancin zabar fasahohi da kayayyaki da hidimomin AI da suke so, kuma bai kamata a tilasta musu goyon bayan wani bangare ba.

Ta kuma nanata bukatar nace wa tsarin cudanyar bangarori da dama, da shawo kan barazanar da fasahohi masu bullowa kamar AI ke yi ga tsaron intanet da kuma tsara sabbin dokokin intanet na duniya a kan lokaci.

ADVERTISEMENT

Shugaban tawagar kasar Sin kuma shugaban kula da harkokin da suka shafi intanet da fasahohin zamani a ma’aikatar kula da harkokin wajen kasar Sin ne ya gabatar da takardar matsayin kasar Sin yayin taron na duniya (Mai fassara: Fa’iza Mustapha)

Sin
Sulaiman
+ postsBio
  • Sulaiman
    Amit Bhatia Na Tattaunawa Dangane Da Yiwuwar Sayen Kaso 30 Na Liverpool FC
  • Sulaiman
    Asibitin Tafi Da Gidanka Na Jirgin Ruwan Sin Ya Nufi Kasashen Afrika Da Kudancin Asiya Domin Bayar Da Hidimomin Jin Kai
  • Sulaiman
    Iran Ta Musanta Zargin Ɓoye Makaman Nukiliya A Dutsen Kolang
  • Sulaiman
    An Kafa Cibiyar Binciken Wayewar Kai Ta Duniya

MASU ALAKA

Asibitin Tafi Da Gidanka Na Jirgin Ruwan Sin Ya Nufi Kasashen Afrika Da Kudancin Asiya Domin Bayar Da Hidimomin Jin Kai
Daga Birnin Sin

Asibitin Tafi Da Gidanka Na Jirgin Ruwan Sin Ya Nufi Kasashen Afrika Da Kudancin Asiya Domin Bayar Da Hidimomin Jin Kai

July 22, 2026
An Kafa Cibiyar Binciken Wayewar Kai Ta Duniya
Daga Birnin Sin

An Kafa Cibiyar Binciken Wayewar Kai Ta Duniya

July 22, 2026
Yawan Man Fetur Da Gas Da Sin Ta Samar A 2025 Ya Kai Wani Sabon Matsayi
Daga Birnin Sin

Yawan Man Fetur Da Gas Da Sin Ta Samar A 2025 Ya Kai Wani Sabon Matsayi

July 22, 2026
Next Post
Yaya Da Kani Sun Mutu A Cikin Ramin Masai A Kano

Uba Da 'Yarsa Sun Mutu Bayan Faɗawa Rijiya A Kano

LABARAI MASU NASABA

Amit Bhatia Na Tattaunawa Dangane Da Yiwuwar Sayen Kaso 30 Na Liverpool FC

Amit Bhatia Na Tattaunawa Dangane Da Yiwuwar Sayen Kaso 30 Na Liverpool FC

July 22, 2026
Asibitin Tafi Da Gidanka Na Jirgin Ruwan Sin Ya Nufi Kasashen Afrika Da Kudancin Asiya Domin Bayar Da Hidimomin Jin Kai

Asibitin Tafi Da Gidanka Na Jirgin Ruwan Sin Ya Nufi Kasashen Afrika Da Kudancin Asiya Domin Bayar Da Hidimomin Jin Kai

July 22, 2026
Iran Ta Musanta Zargin Ɓoye Makaman Nukiliya A Dutsen Kolang

Iran Ta Musanta Zargin Ɓoye Makaman Nukiliya A Dutsen Kolang

July 22, 2026
An Kafa Cibiyar Binciken Wayewar Kai Ta Duniya

An Kafa Cibiyar Binciken Wayewar Kai Ta Duniya

July 22, 2026
Kano

Gwamnatin Kano Ta Ƙaddamar Da Kwamitin Yaƙi da Shan Miyagun Ƙwayoyi

July 22, 2026
Yawan Man Fetur Da Gas Da Sin Ta Samar A 2025 Ya Kai Wani Sabon Matsayi

Yawan Man Fetur Da Gas Da Sin Ta Samar A 2025 Ya Kai Wani Sabon Matsayi

July 22, 2026
Yaya Da Kani Sun Mutu A Cikin Ramin Masai A Kano

Uba Da ‘Yarsa Sun Mutu Bayan Faɗawa Rijiya A Kano

July 22, 2026
Sin Ta Fitar Da Takardar Matsayinta Kan Shugabancin Intanet A Zamanin Fasahohin Zamani

Sin Ta Fitar Da Takardar Matsayinta Kan Shugabancin Intanet A Zamanin Fasahohin Zamani

July 22, 2026
Shugaba Xi Ya Jaddada Muhimmancin Gina Halaye Nagari Ta Hanyar Ilimi Da Inganta Tsarin Ilimi Na Tushe A Matakin Koli

Shugaba Xi Ya Jaddada Muhimmancin Gina Halaye Nagari Ta Hanyar Ilimi Da Inganta Tsarin Ilimi Na Tushe A Matakin Koli

July 22, 2026
Hisbah

Rajistar Shirin Auren Gata Na Kano Kyauta Ce, In Ji Hukumar Hisbah

July 22, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.