Kasashen Sin da Somalia sun kaddamar da sabuwar cibiyar bincike game da salon zamanantarwa irin ta Sin a birnin Mogadishu, da nufin ingiza musayar ilimi, da gudanar da nazarin hadin gwiwa game manufofi da suka shafi salon zamanantarwa irin ta Sin.
An kaddamar da cibiyar ne a ranar Laraba, a cibiyar nazarin harkokin diflomasiyya dake karkashin ma’aikatar harkokin waje da hadin gwiwar kasa da kasa ta Somalia, inda ake sa ran za ta taimaka wajen karfafa kwarewar cibiyoyin kasar Somalia ta hanyar binciken manufofi bisa matsayin koli, da samar da horo ga jami’an diflomasiyya. (Mai fassara: Saminu Alhassan)
ADVERTISEMENT
-
CGTN Hausahttps://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
-
CGTN Hausahttps://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
-
CGTN Hausahttps://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
-
CGTN Hausahttps://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/















Discussion about this post